world-service-rss

BBC News Hausa

Iran ba za ta amince da duk wata barazana ba - Ghalibaf

Iran ba za ta amince da duk wata barazana ba - Ghalibaf

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman bayanai dangane da yaƙin Iran da ma sauran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na 21/04/2026

Yadda tikitin wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya na dala 11,000 ke jan hankali

Yadda tikitin wasan ƙarshe na gasar cin Kofin Duniya na dala 11,000 ke jan hankali

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:29:25 YM

Abu ne mai wuya a gano abin da ya janyo tikitin ya yi tsadar gaske saboda Fifa ba ta fitar da yadda take tsara farashin tikiti ba.

Dalilai huɗu da suka sa tattaunawar Iran da Amurka ke cikin ƙila-wa-ƙala

Dalilai huɗu da suka sa tattaunawar Iran da Amurka ke cikin ƙila-wa-ƙala

Talata 21 Afirilu, 2026 da 10:05:32 SF

Makomar tattaunawar Iran da Amurka ta shiga cikin rashin tabbas yayin da lokacin da aka ɗebe na tsagaita wuta ke daf da karewa.

Yadda magoya bayan Obi da Kwankwaso suka kafa ƙungiya don samun tikitin ADC

Yadda magoya bayan Obi da Kwankwaso suka kafa ƙungiya don samun tikitin ADC

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:16 SF

Magoya bayan tsoffin yan takarar shugaban kasa a Najeriya Peter Obi, da kuma Rabiu Musa Kwankwaso sun kafa wata kungiya mai suna Obi–Kwankwaso (OK Movement) da ta soma tattaunawa domin ganin jam’iyyar ADC ta tsayar da su takarar shugaban kasa da mataimaki a zaben 2027 da ke tafe.

Wane tasiri toshe hanyoyin ruwa ke yi a yaƙin Iran?

Wane tasiri toshe hanyoyin ruwa ke yi a yaƙin Iran?

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:01 SF

Amurka da Iran sun yi amfani da batun toshe hanyoyin ruwa a yaƙin da ake yi yanzu. Don haka me tarihi ya nuna kan tasirin wannan mataki?

Me komawar Malam Shekarau APC ke nufi a siyasar Kano?

Me komawar Malam Shekarau APC ke nufi a siyasar Kano?

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:29 SF

A ƙarshen makon nan ne tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar hamayya ta PDP inda ya koma jam’iyya mai mulki ta APC.

Diomande zai maye gurbin Salah a Liverpool,Newcastle za ta sayar da Gordon

Diomande zai maye gurbin Salah a Liverpool,Newcastle za ta sayar da Gordon

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:53:44 SF

Dan wasan RB Leipzig da Ivory Coast Yan Diomande, mai shekara 19, shi ne wanda Liverpool ta ke son ta dauka domin maye gurbin dan wasan Masar Mohamed Salah

Abin da Kotun Ƙoli ta ce kan rikicin Masarautar Kano

Abin da Kotun Ƙoli ta ce kan rikicin Masarautar Kano

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 2:46:32 YM

A wani zaman da ta yi a Abuja, kotun ta ƙoli ta ɗage zaman sauraron shari’ar zuwa ranar 19 ga watan Afrilun 2027, wato kimanin shekara ɗaya daga yanzu.

Dole a samar da tsaro a Najeriya - Hafsan hafsoshi

Dole a samar da tsaro a Najeriya - Hafsan hafsoshi

__

Wannan shafi na kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa dangane da yaƙin Iran da kuma sauran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na 20/04/2026

Hanyoyi uku da suka rage wa Arsenal na lashe kofin Premier

Hanyoyi uku da suka rage wa Arsenal na lashe kofin Premier

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 5:12:12 YM

Rashin nasarar da ƙungiyar ta yi da ci 2-1 ya sake jefa ta cikin babbar barazanar gaza lashe Kofin Premier da ta shafe fiye da shekara 20 tana ƙishirwarsa.

Marco Rose ya amince zama sabon kocin Bournemouth

Marco Rose ya amince zama sabon kocin Bournemouth

__

Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar Lahadi 19 zuwa Juma’a 24 ga watan Afrilun 2026.

Man United da Real Madrid na zawarcin Emery, Arsenal da Chelsea na son Bergvall

Man United da Real Madrid na zawarcin Emery, Arsenal da Chelsea na son Bergvall

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:55:28 SF

Hankalin Manchester United da Real Madrid ya koma kan Kocin Aston Villa Unai Emery, ko da yake Villa na da kwarin gwiwa a kansa

Madrid na son dawo da Mourinho, Onyeka zai koma Conventry

Madrid na son dawo da Mourinho, Onyeka zai koma Conventry

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:39 SF

Real Madrid na tunanin nada tsohon kocinta Jose Mourinho wanda ke jagorantar Benfica

Hanyoyin daidaita lokacin motsa jiki domin samun sakamako mafi kyau

Hanyoyin daidaita lokacin motsa jiki domin samun sakamako mafi kyau

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 6:07:53 YM

Masu tashi da wuri, wato yan safe kenan ya kamata su motsa jiki da safe domin samun cikakken amfani, yayin da wadanda suke yan dare ne ya fi dacewa su motsa jiki da yamma, in ji masu bincike.

Liverpool za ta Fafata da Man U kan Wharton, Newcastle za ta sayar da Wissa

Liverpool za ta Fafata da Man U kan Wharton, Newcastle za ta sayar da Wissa

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:51:23 SF

Liverpool ta bi sahun Manchester United a yunkurin dauko dan wasan Ingila Adam Wharton daga Crystal Palace, wadda ke son akalla fam miliyan 80 kan dan wasan .

Da me Turkiyya za ta taimaka wa Najeriya ta fuskar tsaro?

Da me Turkiyya za ta taimaka wa Najeriya ta fuskar tsaro?

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 12:13:35 YM

Yarjejeniyar - wadda aka ƙulla tsakanin ministan tsaron Najeriya da takwaransa na Turkiyya - ta ƙunshi samar da babban sansanin bayar da horo ga dakarun Najeriya, kamar yadda shalkwatar tsaron Najeriya ta bayyana.

Yaran da aka haifa kusa da sansanin sojin Birtaniya a Kenya sun gano gaskiya kan mahaifansu

Yaran da aka haifa kusa da sansanin sojin Birtaniya a Kenya sun gano gaskiya kan mahaifansu

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 1:11:15 YM

Wani lauya a Birtaniya James Netto da kuma wani Kelvin Kubai a Kenya, sun ce akwai kusan yara 100 da aka haifa kusa da sansanin sojin Birtaniya a Kenya.

Mece ce manhajar Claude Mythos kuma wanne haɗari ke tattare da ita?

Mece ce manhajar Claude Mythos kuma wanne haɗari ke tattare da ita?

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:54:18 SF

Manhajar Mythos za ta iya fin ɗan adam ƙoƙari kuma tana da kwarewa wajen tsaron intanet sai dai wannan ikirari da kamfanin Anthopic ya yi, ya haifar da tsoro a zukatan masu amfani da manhajojin kuɗi a duniya

Son yin takara ne a gaban ‘yan ADC ba Najeriya ba - Shekarau

Son yin takara ne a gaban 'yan ADC ba Najeriya ba - Shekarau

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:54:35 SF

Tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau, ya ce son yin takara ne a gaban jiga-jigan da ke jagorantar tafiyar ADC, ba wai bukatar ciyar da kasar gaba ba.

Har yanzu tsugune ba ta ƙare ba a yaƙin Iran - Netanyahu

Har yanzu tsugune ba ta ƙare ba a yaƙin Iran - Netanyahu

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, 19/04/2026

Yaushe duniya za ta fuskanci sauyin yanayi na ‘Super El Niño’?

Yaushe duniya za ta fuskanci sauyin yanayi na 'Super El Niño'?

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:53:56 SF

Masana kimiyar sauyin yanayi sun yi gargarɗin cewa ka da a ruɗu da hasashen sauyin yanayi a watan Maris da Afrilu.

Wane ne fir’aunan da ya yi zamani da annabi Musa?

Wane ne fir'aunan da ya yi zamani da annabi Musa?

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 2:14:23 YM

Littattafan addini na baya su ma ba su ambato sunan wannan “Fir’aunan” ba, wanda ya mulki Misra kuma ya yi rayuwa da Annabi Musa.

Yadda zargin sakaci ke janyo salwantar rayuka a asibitin Jami’ar Maiduguri

Yadda zargin sakaci ke janyo salwantar rayuka a asibitin Jami'ar Maiduguri

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:54 SF

Jama’a a Najeriya na ci gaba da korafi kan zargin sakaci da aiki, da rashin kyakkyawar kulawar da ta dace ga majinyata a asibitin koyarwa na jami’ar Maiduguri a jihar Barno, al’amarin da ake zargin yana jefa majinyatan cikin mawuyacin hali, har ma da kai wasunsu ga rasa rayukansu.

Wurare 5 da suke nuna tarihin cinikin bayi a Afirka

Wurare 5 da suke nuna tarihin cinikin bayi a Afirka

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:53:08 SF

Tsananin azabar da aka sha lokacin cinikin bayi, musamman a yankunan baƙar fata na ƙara tabbatar da yadda bauta ta taka muhimmiyar rawa a tarihin nahiyar Afirka.

Wankan safe ko na dare: Wanne ya fi amfani?

Wankan safe ko na dare: Wanne ya fi amfani?

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:14 SF

Wanke muhimman wurare a jiki tare da yin wanka na wasu kwanaki a mako zai haifarwa da mutum rayuwa cikin ingantacciyar lafiya

Ba za mu buɗe Hormuz ba sai Amurka ta buɗe tashar ruwanmu - Iran

Ba za mu buɗe Hormuz ba sai Amurka ta buɗe tashar ruwanmu - Iran

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Asabar 18/04/2026

Da gaske hasken waya na haifar da matsala ga bacci?

Da gaske hasken waya na haifar da matsala ga bacci?

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 5:30:04 YM

Yadda rage haske da maraice ya ke taimakawa wajen samun bacci cikin sauƙi

Yadda wasu kurame suka gudanar da aikin Hajji

Yadda wasu kurame suka gudanar da aikin Hajji

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 1:55:53 YM

A kowace shekara, miliyoyin mutane suna zuwa Saudiyya domin yin Umrah, wato ibadar da Musulmi ke iya yi a kowane lokaci, sabanin Hajji wanda wajibi ne sau ɗaya a rayuwa kuma yana gudana a watan karshe na kalandar Musulunci.

Da gaske matsalar tsaro ta fi ƙaruwa gabanin zaɓe a Najeriya?

Da gaske matsalar tsaro ta fi ƙaruwa gabanin zaɓe a Najeriya?

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:56 SF

Ƴan Najeriya na ta muhawara kan kalaman da shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya yi cikin wannan mako game da alaƙar matsalar tsaro da zaɓen ƙasar na 2027 da ke tafe.

Ina ce mashigar Malacca da ka iya haɗa Amurka da China yaƙi?

Ina ce mashigar Malacca da ka iya haɗa Amurka da China yaƙi?

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:40 SF

Kafin cimma yarjejeniyar da ta sa ƙasar Iran buɗe mashigar Hormuz, ɗaya daga cikin manyan hanyoyin ruwa a duniya, hankalin duniya ya koma kan wata muhimmiyar mashigar.

'’Ya kamata jama’a su rungumi tubabbun ‘yan tada kayar baya’’

''Ya kamata jama'a su rungumi tubabbun 'yan tada kayar baya''

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:22 SF

Yayin da mutane da dama ke nuna fargabata kan mu’amala da tubabbun yan tada kayar bayan nan sama da 700 da gwamnatin Najeriya ta saki, wasu masana halayyar dan adam sun yi gargadin rashin jan su a jiki, na iya janyo su sake komawa ruwa.

Ina ce mashigar Hormuz da ƙasar Iran ta buɗe?

Ina ce mashigar Hormuz da ƙasar Iran ta buɗe?

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 2:13:01 YM

Duk da cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa yana samun nasara sosai a yaƙin, wani abu da ake ganin tamkar ya tsaya masa a wuya shi ne batun datse mashigar ta Hormuz.

Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68

Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin 2026 na naira tiriliyan 68

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 6:54:31 YM

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin ƙasar na 2026 da yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32.

Illoli 7 da zafin rana ke yi wa ƙananan yara da yadda za a kauce musu

Illoli 7 da zafin rana ke yi wa ƙananan yara da yadda za a kauce musu

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 4:58:51 YM

Yara ƙanana ba su da cikakken ƙarfin jure zafi kamar manya. Jikinsu ba ya iya daidaita zafin jiki yadda ya kamata, lamarin da ke sa su cikin saurin kamuwa da matsalolin da ke tattare da zafi. kamar yadda wata likitar yara Dr. Amina Yusuf ta shaida wa BBC.

‘Tun da Buhari ya yi shekara takwas, dole Tinubu ya yi wa’adi biyu’

'Tun da Buhari ya yi shekara takwas, dole Tinubu ya yi wa'adi biyu'

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 4:10:27 SF

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman, Bayo Onanuga ya ce: ‘‘Abin da kawai Atiku ya kamata ya yi shi ne ya manta da batun sake yin takara, saboda har yanzu lokaci ne na Kudu a zaben 2027.’’