world-service-rss

BBC News Hausa

Wace ƙungiya ce Miyetti Allah, wadda Amurka ke zargi kan ayyukan rashin tsaro a Najeriya?

Wace ƙungiya ce Miyetti Allah, wadda Amurka ke zargi kan ayyukan rashin tsaro a Najeriya?

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:02:51 Safiya

Mutane da dama na ɗaukar ƙungiyoyin Miyetti Allah MACBAN da Kautal Hore a matsayin abu guda, kodayake sun sha bamban ta fuskar muradunsu.

Yau El-Rufai zai amsa gayyatar EFCC

Yau El-Rufai zai amsa gayyatar EFCC

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 16 ga watan Fabrairun 2026.

Man U da Arsenal na fafatawa kan Pulisic, Real Madrid na tunanin rabuwa da Endrick

Man U da Arsenal na fafatawa kan Pulisic, Real Madrid na tunanin rabuwa da Endrick

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:03:45 Safiya

Murillo na jan hankalin kungiyoyi a London, abokin wasansa na Nottingham Forest Morgan Gibbs-White zai iya komawa Manchester City, yayin da Everton ke ci gaba da sha’awar Harry Wilson na Fulham.

Yadda Ribadu ya yi martani ga El-Rufai kan zargin shigar da guba Najeriya

Yadda Ribadu ya yi martani ga El-Rufai kan zargin shigar da guba Najeriya

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:08:06 Safiya

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya zargi ofishin mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan harkokin tsaro, a ƙaƙashin jagorancin Mallam Nuhu Ribadu, da sayo kimanin kilogiram 10 na wani sinadari mai haɗari da ake kira ‘thallium sulphate’, daga ƙasar Poland.

Hotuna sun nuna yadda Iran ke inganta tsaron hanyar shiga rumbun nukiliyarta

Hotuna sun nuna yadda Iran ke inganta tsaron hanyar shiga rumbun nukiliyarta

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:04:49 Safiya

Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da zaman fargaba ke ƙaruwa yayin da ake ci gaba da tattaunawa tsakanin Iran da Amurka.

Sojojin Amurka sun fara sauka a Maiduguri

Sojojin Amurka sun fara sauka a Maiduguri

__

Wannan shafi ne da ke kawo mu ku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Cin amana uku da suka sauya tarihi a duniya

Cin amana uku da suka sauya tarihi a duniya

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 6:25:01 Yamma

A lokuta da dama cin amana na kawo sauyi cikin wasu tsare-tsare.

Abu huɗu da za ki yi la’akari kafin ci gaba da hulɗa da tsohon saurayinki

Abu huɗu da za ki yi la'akari kafin ci gaba da hulɗa da tsohon saurayinki

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 1:08:12 Yamma

Akwai tambayoyi guda huɗu da ya kamata ki yi wa kan ki kafin ki yanke shawarar cewa za ki ci gaba da abota ko kuma za ki yanke hulɗa da tsohon masoyinki.

Muna sake nazari kan jaddawalin zaɓen 2027 - INEC

Muna sake nazari kan jaddawalin zaɓen 2027 - INEC

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:00:13 Safiya

Wasu ƴan Najeriya sun bayyana damuwa kan yadda jadawalin zaɓen 2027 da hukumar ta fitar, ta la’akari da yadda ya nuna za a yi zaɓen ne a tsakiyar watan Ramadan na baɗi.

Arsenal ta kai zagaye na biyar a FA Cup, karon farko a kaka shida

Arsenal ta kai zagaye na biyar a FA Cup, karon farko a kaka shida

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Lahadi 15 zuwa 20 ga Fabrairu 2026

Tottenham ta naɗa Tudor a matsayin koci

Tottenham ta naɗa Tudor a matsayin koci

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Lahadi 08 zuwa 13 ga Fabrairu 2026

Arsenal ta ƙwallafa rai kan Lukeba, Liverpool da Man U na rige-rigen ɗaukar Mane

Arsenal ta ƙwallafa rai kan Lukeba, Liverpool da Man U na rige-rigen ɗaukar Mane

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:00:54 Safiya

Anthony Gordon zai iya komawa Merseyside, Mohamed Salah zai bar Liverpool, Arsenal na zawarcin Castello Lukeba, yayin da Manchester United ke sa ido kan ‘yan wasa biyu na gasar Serie A.

Barca da Man U sun ja daga kan Rashford, Man City, da Chelsea da Munich na son Thiago

Barca da Man U sun ja daga kan Rashford, Man City, da Chelsea da Munich na son Thiago

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:58:51 Safiya

Man City, da Chelsea da Bayern Munich na rige-rigen daukar Igor Thiago, Dayot Upamecano ya yi wa Real Madrid da Liverpool fancale, yayin da Real Madrid ke son ci gaba da rike Endrick a kungiyar a kakar wasa mai zuwa.

Arsenal da Man U da Chelsea na rububin Stankovic, Pochettino zai koma Tottenham

Arsenal da Man U da Chelsea na rububin Stankovic, Pochettino zai koma Tottenham

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:58:06 Safiya

Tottenham na nuna sha’awarta kan Christian Pulisic, Paris St-Germain na shirin yin tayin fam miliyan 100 ga Carlos Baleba na Brighton, Newcastle United za ta yi zawarcin sabon dan wasan gaba a bazara.

Hotunan bukukuwan Gasar Kamun Kifin Argungu ta 2026

Hotunan bukukuwan Gasar Kamun Kifin Argungu ta 2026

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 5:23:38 Yamma

Dubban mutane ne suka halarci bukukuwan gasar kamun kifin Argungu ta 2026 da aka shirya a jihar Kebbi.

Da gaske ƴan Najeriya na shiga aikin soja a Rasha?

Da gaske ƴan Najeriya na shiga aikin soja a Rasha?

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:01:57 Safiya

Ma’aikatar tsaron Ukraine ta ce an gano gawarwakin Hamzat Kazeem Kolawole da Mbah Stephen a Luhansk, kuma ta ce dukkansu biyu sun yi rajistar shiga rundunar sojin Rasha ne a shekarar 2025.

Mutumin da aka kusa cire wa harshe kan ciwon kansa mai alaƙa da jima’i

Mutumin da aka kusa cire wa harshe kan ciwon kansa mai alaƙa da jima'i

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 6:20:56 Yamma

Mutumin mai ‘ya’ya biyu ya samu wani kurji ne a kasan harshensa wanda ya samo asali daga kwayoyin cuta na HV.

Ganduje ya nemi a bankaɗo gaskiya a kan sace Dadiyata

Ganduje ya nemi a bankaɗo gaskiya a kan sace Dadiyata

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Mene ne ke sa mata masu ciki ciye-ciyen abubuwan da ba abinci ba?

Mene ne ke sa mata masu ciki ciye-ciyen abubuwan da ba abinci ba?

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:01:28 Safiya

Matsalar ƙwaɗayin cin wasu abubuwan da ba abinci ba ne da ake kira (PICA) a likitance, an fi samunta a tsakanin mata masu juna biyu da kuma ƙananan yara.

Amfanin nonon raƙumi

Amfanin nonon raƙumi

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 1:12:07 Yamma

BBC ta zanta da masana waɗanda suka yi nazari kan nonon raƙumi domin sanin amfaninsa ga lafiya.

Rigar Ka’aba: Bayanai sun nuna cewa an tura wa Jeffrey Epstein wani sashe na Kiswa

Rigar Ka'aba: Bayanai sun nuna cewa an tura wa Jeffrey Epstein wani sashe na Kiswa

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:58:06 Safiya

Sabbin takardu da aka fitar sun nuna cewa an aika da ɓangarorin kyallen da ke lulluɓe ka’aba mai tsarki daga wuri mafi tsarki na Musulunci - wanda aka saba gani a gidajen tarihi da cibiyoyin al’adu - zuwa Jeffrey Epstein.

Wace riba ƙasashen Afirka za su samu a dangantakarsu da Amurka?

Wace riba ƙasashen Afirka za su samu a dangantakarsu da Amurka?

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 7:33:51 Yamma

Ƙasashe marasa galihu waɗanda yawanci suka dogara kan irin tallafin da suke samu daga hukumomi irinsu Majalisar Ɗinkin Duniya, Bankin Duniya da kuma Cbiyar Cinikayya ta Duniya, ya zama tilas yanzu su sake duba yanayin dangantaka.

Kotu ta yanke wa Samha hukuncin ɗaurin wata shida

Kotu ta yanke wa Samha hukuncin ɗaurin wata shida

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a13 ga watan Fabrairun 2026.

Yadda jadawalin zaɓen 2027 zai shafi azumin shekara mai zuwa

Yadda jadawalin zaɓen 2027 zai shafi azumin shekara mai zuwa

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:55:42 Yamma

Hukumar zaɓen Najeriya ta sanar da jadawalin zaɓukan shekarar 2027 mai zuwa.

Yadda aka kashe mutane fiye da 6,000 cikin kwana 3 a Sudan

Yadda aka kashe mutane fiye da 6,000 cikin kwana 3 a Sudan

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:59:51 Safiya

Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce mayakan RSF sun aikata manyan laifukan yaki a birnin el-Fasher.

Wane ne ya fi jin raɗaɗin rabuwa a soyayya?

Wane ne ya fi jin raɗaɗin rabuwa a soyayya?

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 4:00:25 Safiya

Ko da yake tambaya ce mai haifar da mabambantan ra’ayoyi, abu ɗaya da ake da tabbaci a kansa shi ne rabuwar soyayya na haifar da mummunan baƙin ciki.

Ku aiko mana girke-girken Ramadana 2026

Ku aiko mana girke-girken Ramadana 2026

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:27:49 Yamma

Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.

‘Wasiƙa zuwa ga Janar Murtala Muhammed’

'Wasiƙa zuwa ga Janar Murtala Muhammed'

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 11:53:11 Safiya

A ranar 13 ga watan Fabarairun 1976, wasu matasan hafsoshin tsaron Najeriya da suka kira kansu “masu son kawo canji” suka sanar da kifar da gwamnatin Murtala.

Abin da ya sa na ƙi bin jami’an tsaron da suka so su kama ni - El-Rufai

Abin da ya sa na ƙi bin jami’an tsaron da suka so su kama ni - El-Rufai

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 4:32:59 Safiya

A ranar Alhamis 12 ga watan Faburairun 2026 jami’an tsaron Najeriya suka yi yunƙurin kama tsohon gwamnan jihar Kaduna, jim kaɗan bayan saukar sa a Najeriya daga ƙasar Masar lamarin da ya janyo sa-in-sa a tsakanin su.

Fugu: Rigar da aka ayyana ranar da ‘kowa‘ zai saka ta a Ghana

Fugu: Rigar da aka ayyana ranar da ‘kowa‘ zai saka ta a Ghana

Alhamis 12 Faburairu, 2026 da 5:02:56 Yamma

Matakin na zuwa ne bayan da aka yi wa shugaban ƙasar ta Ghana shaguɓe lokacin da ya saka rigar ya kuma kai ziyara Zambia a makon da ya gabata.

Me ya sa Majalisar Amurka ke son a hukunta Kwankwaso?

Me ya sa Majalisar Amurka ke son a hukunta Kwankwaso?

Alhamis 12 Faburairu, 2026 da 12:08:16 Yamma

Sauran waɗanda rahoton ya ambato ƙungiyoyi ne, waɗanda su ma ƙudurin ya ce suna cikin masu aikata abubuwan da ba su dace ba kan Kiristoci a Najeriya.

Abubuwan da suka haifar da rikicin Sudan ta Kudu da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa

Abubuwan da suka haifar da  rikicin Sudan ta Kudu da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:54:54 Safiya

Fargabar da ake ita na cewa Sudan ta Kudu - da ta kasance karamar ƙasa a duniya - za ta afka cikin gagarumin yaƙin basasa na ci gaba da ƙaruwa yayin da ake ci gaba da gwabza faɗa.

Abubuwa biyar da ke sanya matasan Najeriya rungumar tsattsauran ra’ayi

Abubuwa biyar da ke sanya matasan Najeriya rungumar tsattsauran ra'ayi

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:55:35 Safiya

Durkushewar haɗin gwiwa ta ƙasa da ƙasa da ake samu a yunƙurin da ake yi na yaƙi da ta’addanci ya bar wata kafa da masu tsatsaurar ra’ayi ke amfani da ita wurin yaɗa manufogfinsu da kuma samun ƙarin mabiya.

An ƙwace fasfon tafiye-tafiyen El-Rufa’i a filin jirgi - Muyiwa

An ƙwace fasfon tafiye-tafiyen El-Rufa'i a filin jirgi - Muyiwa

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 12 ga watan Fabrairun 2026.