
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 9 ga watan Maris 2026.

Litinin 9 Maris, 2026 da 5:25:13 Yamma
Yayin da Amurka da Isra’ila ke ci gaba da kai hare-haren bama-bamai, a Iran ana ci gaba da raɗe-raɗin cewa ƙungiyoyin Kurɗawan Iran masu ɗauke da makamai da ke zaune a Iraƙi za su tsallaka ƙasar domin shiga yaƙin da Jamhuriyar Musulunci.

Litinin 9 Maris, 2026 da 11:52:53 Safiya
Ƙungiyar ISWAP ta masu tayar da ƙayar baya a Najeriya ta ɗauki alhakin kai jerin hare-hare kan sansanonin sojin Najeriya a jihar Borno cikin mako guda, tare da kashe sojoji da dama.

Litinin 9 Maris, 2026 da 8:39:03 Safiya
An sanar da hakan ne a gidan talabijin na gwamnatin ƙasar ta Iran, inda wani mai gabatar da labarai ya karanta sanarwar.

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:00:03 Safiya
Abu ne mai wahala wata ƙasa ta nemi afuwar wata, musamman a alokacin da ake gwabza yaƙi, haka nan ma kalmomin da shugaban ƙasar ya yi amfani da su, sun ɗauki hankali.

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:00:57 Safiya
A bisa sabuwar dokar zaɓen Najeriya ta 2026, hanyoyin biyu aka amince da su domin zaɓukan fitar da gwani a cikin gidan jam’iyyun siyasa su ne hanyar masalaha da kuma ƴar tinƙe ko ƙato-bayan-ƙato.

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:01:39 Safiya
Duk da cewa a yankunan Afirka irin arewacin Najeriya da kudancin Jamhuriyar Nijar da kuma makwafta, an fara azumin Ramadana na 2026 cikin yanayi na ni’ima, lamarin ya sauya a baya-bayan nan, inda ake zabga zafi.

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:01:16 Safiya
Duk da cewa mura ba cuta mai tsanani ba ce a mafi yawan lokuta, rashin kulawa na iya haifar da matsaloli kamar rashin cin abinci da bushewar hanci, ko matsalolin numfashi.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran a bubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Lahadi 08/03/2026

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar 9 zuwa 14 ga watan Maris 2026.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Maris 2026.

Litinin 9 Maris, 2026 da 3:59:02 Safiya
Callum Wilson ya yarda ya ci gaba da zama a West Ham, Ibrahim Sangare ya shiga cikin jerin ‘yan wasan da Manchester United ke nema, Manchester City ta kusa kammala cinikin Tino Livramento.

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:51:18 Safiya
Man United ta sanya dan wasan tsakiya na Bournemouth, Marcus Tavernier, a jerin wadanda take son saye, yayin da wakilin Jurgen Klopp ya ce ba wata tattauna da suke yi da Real Madrid ta zama kociyansu.

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:02:52 Safiya
Trabzonspor, ta Turkiyya ta ce ba za ta iya sayen Onana, wanda ta karba aro, a kan kudin da United ta yi masa ba na fam miliyan 40 zuwa 43 ba.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:27:49 Yamma
Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:01:17 Safiya
Samun kowane irin tsaiko a wannan hanya zai haifar da matsala da ƙasashen Turai, da Amurka da ma Shugaba Trump da kansa.

Lahadi 8 Maris, 2026 da 1:34:05 Yamma
Azumin watan Ramadana wajibi ne a kan kowane Musulmi, amma matafiya na cikin rukunin mutanen da ake yi wa rangwame. Sai dai akwai hukunce-hukunce na musamman da suka shafi azumin matafiyi.

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:49:44 Safiya
Ana yi wa Kacalla Alti kallon mataimaki ga ƙasurgumin ɗan bindigar nan da ya yi ƙaurin suna a jihohin Katsina da Zamfara, wato Ado Aliero.

Asabar 7 Maris, 2026 da 2:05:07 Yamma
Bincike daban-daban ya nuna cewa ba jarirai zuma nan da nan bayan haihuwa ko kafin a fara ba su nono al’ada ce da ta yaɗu a wasu ƙasashen Kudancin Asiya, ciki har da Indiya.

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:46:06 Yamma
Agwaluma na daga cikin ‘ya’yan itatuwa da suka shahara a yankunan Afirka, musamman a kasuwanni inda ake sayar da ita a lokacin zafi.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Asabar 07/03/2026

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:47:12 Safiya
Mutumin da ya fi kowa iko a Iran shi ne jagoran addinin ƙasar tun bayan juyin juya-halin ƙasar da aka yi a 1979.

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:43:49 Yamma
A ranar Talata 3 ga watan Maris ne kafofin watsa labarai suka tabbatar da cewa Mojtaba yana raye, kuma yana cikin ƙoshin lafiya.

Asabar 7 Maris, 2026 da 3:59:59 Safiya
A ranar Alhamis ne Majalisar dokokin jihar ta Kano, ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, bisa wasu zarge-zarge da aka gabatar a kansa a gaban majalisar, ranar Alhamis.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a 6 ga watan Maris 2026.

Asabar 7 Maris, 2026 da 3:57:41 Safiya
Shugabancin kungiyar jam’iyyun siyasa a Najeriya IPAC ya bayyana dalilan da suka sa jam’iyyun barazanar ƙaurace wa zaɓen 2027.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 6:16:48 Yamma
Malama Habiba ta ce fina-finan batsa su ne fim wanda yake nuna suran tsraici da suran al’aura ko kuma yake maganganu a kan abubuwan da za su iya ta da sha’awa.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 3:49:31 Yamma
Ngoshe gari ne da Musulmi suka fi yawa, sannan an kai harin ne a cikin dare a daidai lokacin da mutane suke buɗe-baki.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 12:47:38 Yamma
Malamar ta kuma shawarci mata da su guje wa ɗaukan kaya da yawa yayin zuwa wurin sallolin dare.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 10:31:10 Safiya
Ukraine na ƙera na’urori masu araha kuma masu tasiri sosai wajen kakkaɓo jiragen sama marasa matuƙa na kai hari, a ƙoƙarin da take na kare kanta daga ruwan bama-bamai da Russia ke yi mata.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 4:01:34 Safiya
Ƙungiyoyi irinsu Hamas a Gaza, da Hezbollah a Lebanon, da ‘yantawayen Houthi a Yemen da wasu masu tada ƙayar baya a Syria da Iraqi da ake musu kallon ‘yan ta’adda sun daɗe suna farmakar Isra’ila.

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 3:54:38 Safiya
Batun samar da ƴansandan jihohi a Najeriya na ci gaba da haifar da cecekuce a ƙasar musamman bayan ƙaddamar da sabon kwamiti da zai bayar da shawarar yadda za a samar da su.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 5 ga watan Maris 2026.

Alhamis 5 Maris, 2026 da 3:19:04 Yamma
An hango hayaƙi na tashi daga matatar mai ta Aramco da ke Saudiyya bayan harin Iran a ranar Litinin.