__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 09/03/2025
Lahadi 9 Maris, 2025 da 5:41:42 Yamma
A filinmu na girke-girken Ramadan na yau, Radiya Sani Shinkafi ta nuna mana yadda ake iya sarrafa taliyar ɗanwake ko ɗanwake pasta.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 1:03:17 Yamma
Wani nazari ya nuna cewa shekara 35 ba lokaci ne kawai da mutum ke ganin yanzu shi ba yaro ba ne ko matashi - shekaru ne da kuma a lokacin mutane ke jin matuƙar kaɗaici a rayuwarsu, da rashin damuwa da wasu abubuwa.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 3:49:22 Safiya
Watan Ramadan baki ɗayansa na ƙunshe da falala tun daga 10 na farko, zuwa 10 na tsakiya, da kuma kwanaki mafi daraja na 10 ta ƙarshe. Ko akwai wata falala ta musamman game da goma ta tsakiya?
Lahadi 9 Maris, 2025 da 5:05:40 Safiya
An zargi dakarun Syria da kashe ɗaruruwan fararen hula ƴan Alawi tsiraru, a ci gaba da rikicin da ake yi a kasar.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 3:51:57 Safiya
Wannan maƙala ce da ke kawo muku muhimman batutuwan da suka faru a Najeriya cikin makon da muke bankwana da shi
Lahadi 9 Maris, 2025 da 3:50:51 Safiya
Wasu ƴan ƙasar Myanmar biyu sun bayyana wa BBC yadda suka yi amfani da takardun bogi wajen tafiya Indiya domin sayar da ƙodarsu.
Asabar 8 Maris, 2025 da 2:25:28 Yamma
An cigaba da yi wa Kinjal ƙarin jini a asibiti bayan ta haihu.
Asabar 8 Maris, 2025 da 3:40:07 Safiya
Kafin ƙarni na 20, mata kaɗan ne suke da ikon kaɗa ƙuri’a, amma a ƙarshen ƙarnin, an samu gagarumin sauyi, inda ya zama mata kaɗan ne ba su da wannan damar.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 6:09:27 Yamma
Real Madrid ta doke Rayo Vallecano 2-1 a wasan mako na 27 a La Liga ranar Lahadi a Santiago Bernabeu.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 5:28:52 Yamma
Mai tsare ragar Belgium, Koen Casteels ya bar tawagar saboda ya nuna ɓacin rai sakamakon da Thibaut Courtois zai sake komawa golan kasar.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 7:21:22 Yamma
Manchester United da Arsenal sun tashi 1-1 a wasan mako na 28 a Premier League ranar Lahadi a Old Trafford.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 4:50:01 Yamma
Chelsea ta koma mataki na huɗu a teburin Premier League bayan da ta yi nasara a kan Leicester City da ci 1-0 ranar Lahadi a Stamford Bridge.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 6:43:26 Yamma
Kwara United ta yi nasara a kan Kano Pillars da ci 2-0 a wasan mako na 28 a gasar Premier ta Najeriya ranar Lahadi.
Asabar 8 Maris, 2025 da 3:41:38 Safiya
Sallolin dare na daga cikin ibadun cikin dare da musulunci ya kwaɗaitar da ƙarfafa gwiwar yinsu, musammana a lokacin watan azumin Ramadan.
Asabar 8 Maris, 2025 da 5:05:49 Safiya
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce yana ganin Rasha ta fi saukin hulda fiye da Ukraine a yunkurin samar da zaman lafiya tsakanin kasashen biyu.
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 6:10:00 Yamma
Yayin da Musulmai ke azumin awanni fiye da 10, ƙwararru na cewa ɗan’adam na buƙatar shan ruwa lita uku zuwa sama duk rana. Ko ta yaya mai azumi zai iya cim ma hakan?
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 10:27:35 Safiya
Hakan ya sa kwamitin ya rufe asusun banki da wasu kadarorin Simon Ekpa da Lakurawa da wasu mutane guda 15 da suke cikin waɗanda kwamitin ya gano.
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 10:52:48 Safiya
Ƙaramar ƙasar da ke kudancin Afirka, wadda ƙasar Afirka ta Kudu ke zagaye da ita, na da tarin tsaunuka a cikinta.
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 3:49:15 Safiya
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya ce yana da kyakkyawar alaƙa tsakaninsa da da jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 3:51:02 Safiya
Rahoton, wanda cibiyar zaman lafiya da tattalin arziƙi ta duniya ta fitar a ranar 5 ga watan Mayu ya nuna cewa Najeriya ta samu ci baya daga matsayi na takwas da take a rahoton da aka fitar cikin shekarun 2024 da 2023.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 6:02:16 Yamma
A filin namu na yau na girke-girken Ramadan, za mu kawo muku yadda ake haɗa salad mai inibi tare da taliya mai kaza da broccoli, da kuma samosa.
Jummaʼa 7 Maris, 2025 da 3:52:07 Safiya
Mutane da dama, irin su Nabil, waɗanda suka koma sun tarar da gidajensu sun zma baraguzai, ko kuma sun tarwaste baki ɗaya.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 07/03/2025
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 06/03/2025
Alhamis 6 Maris, 2025 da 6:03:41 Yamma
Sana’ar, wadda ta kasance sana’a ta dauri, a baya ta fi karɓuwa a tsakanin Hausa, kuma ake mata kallon sana’ar gargajiya.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 1:53:13 Yamma
Majalisar dattawan Najeriyar dai ta ɗauki matakin ne bisa shawarwarin da kwamitin Ɗa’a da Ladabtarwa da Sauraron ƙorafin Jama’a na majalisar ya bayar bayan nazari kan ƙorafin da ƴar majalsiar ta miƙa wa majalisar ranar Laraba.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 1:39:08 Yamma
Tsare-tsaren, waɗanda shugabannin ƙasashen Larabawa suka cimma a Cairo, sun zama madadin wanda Shugaban Ƙasa Donald Trump ya kawo na ƙwace iko da Gaza, da kuma sauya musu matsuguni.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 3:47:46 Safiya
Ƴan Najeriya na ci gaba da kokawa kan yadda bankuna ke ci gaba da yanke musu kuɗi a duk lokacin da suka ciri kuɗi ko suka tura kuɗin zuwa wasu bankuna.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 3:50:03 Safiya
Sheikh Dr Jabir Maihula wanda malamin addinin Musulunci ne a jihar Sokoto, ya lissafa wasu abubuwa biyar da mutane ke tunanin na karya azumi amma sam ba su karya azumin.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 9:51:20 Safiya
Jami’ai a yankin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya sun ce ƴanbindiga sun halaka mutum fiye da goma da raunata wasu da a dama a wani hari da suka kai a wasu ƙauyuka da ke yankin.
Alhamis 6 Maris, 2025 da 6:22:35 Safiya
Shugaba Trump ya bukaci Hamas ta gaggauta sakin dukkan mutanen da take garkuwa da su a Gaza
Laraba 5 Maris, 2025 da 2:10:16 Yamma
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan, ƴar majalisar dattawan Najeriya mai wakiltar jihar Kogi ta gabatar da ƙorafi a gaban majalisar dattawan ƙasar kan shugaban majalisar, Sanata Godswill Akpabio.
Alhamis 27 Faburairu, 2025 da 11:59:00 Safiya
Wannan shafi ne da ke sanar da masu sha’awar girke-girke ƙa’idojin aiko wa da BBC bidiyon girke-girken Ramadan na 2025 tare da kuma yadda za ku aiko da bidiyon naku.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 2:28:35 Yamma
A filinmu na Hikayata a yau mun kawo maku ‘Labarin Mugun Nama’, wanda Fatima Isa da ke zaune a birnin Katsina ta rubuta, wanda kuma abokiyar aiki, Badriyya Tijjani Ƙalarawi ta karanta.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 2:11:34 Yamma
Shin waɗannna matakai ake bi kafin mutum ya zama Farfesan ilimi? Matakai nawa ne a tsarin aikin malamin Jami’a? Sannan menen bambancin Farfesa da Emiratus Farfesa?
Asabar 8 Maris, 2025 da 2:49:15 Yamma
Lafiya Zinariya: Abubuwan da ke janyo mace-macen mata masu juna biyu
Asabar 8 Maris, 2025 da 2:46:04 Yamma
Kowacce shekara, tsawon sama da ƙarni guda, ana keɓe ranar 8 ga watan Maris a matsayin Ranar Mata ta Duniya.
Asabar 8 Maris, 2025 da 1:50:49 Yamma
A shirinmu na wannan makon, mun duba tasiri da gargaɗin cewa ruwan sama zai yi saurin saka a wasu wuraren, sannan zai yi saurin ɗaukewa a wasu yankunan Najeriya, da kuma ko akwai wani shiri da manoma suke yi domin tunkarar wannan yanayin.
Jummaʼa 8 Disamba, 2023 da 6:50:55 Yamma
Sashen Hausa na BBC na watsa shirye-shirye guda huɗu a kowace rana, na tsawon minti talatin-talatin cikin harshen Hausa.