Alhamis 23 Oktoba, 2025 da 3:59:34 Safiya
Duk da yawan malaman da yankin ke da su to amma an fi jin amon wasu a kan wasu saboda wasu dalilai da suka haɗa da taƙaddama ko yawan mabiya ko kuma samun dama a soshiyal midiya da dai sauran su.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 23/10/2025.
Alhamis 23 Oktoba, 2025 da 4:02:23 Safiya
Newcastle United na duba yiwuwar dawo da Elliot Anderson zuwa kulob din, har yanzu Manchester United ba wa Harru Maguire sabon kwanataragi ba.
Alhamis 23 Oktoba, 2025 da 4:05:13 Safiya
Alƙalan kotun tsarin mulki sun yi watsi da ƙorafi har takwas da aka gabatar masu, domin a cewar su babu cikakkiyar shaida mai tabbatar da su.
Alhamis 23 Oktoba, 2025 da 4:07:52 Safiya
Rikita-rikitar ita ce ta baya-bayan nan a yunƙurin Trump na samar da zaman lafiya tsakanin Ukraine da Rasha - wanda yake so ya ɗora kan nasarar da aka samu ta dakatar da yaƙin Gaza.
Alhamis 23 Oktoba, 2025 da 4:06:18 Safiya
Murjanatu Yusuf, wadda aka fi sani da Murja Mangu, ‘yar fim ɗin Kannywood ce da ta daɗe ana damawa da ita a masana’antar.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 8:19:23 Yamma
Jogoran jam’iyyar NNPP, kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso ya ce mutanen da suke barin jam’iyyar NNPP ko kuma tafiyar Kwankwasiyya, sun sayi igiyar zarge wuyansu a zaɓukan gaba.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 22/10/2025.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 6:36:18 Yamma
An binne sama da mutum miliyan shida a cikin ta, inda wasu ƙaburburan da ke cikin suka samo asali tun ƙarnuka da suka gabata gabanin zuwan Annabi Muhammad.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Asabar 18 zuwa 24 ga watan Oktoban 2025
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 11:21:11 Safiya
Liverpool ta yi rashin nasara huɗu a jere a dukkan fafatawa a bana, kenan ɗaya daga kaka mafi muni da take buga wa tun bayan Nuwambar 2014 - ko me ya sa take fuskantar kalubale?
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 4:01:03 Safiya
Liverpool na tunanin zawarcin Antoine Semenyo a watan Janairu, Manchester United na son Elliot Anderson, a shirye Endrick yake ya bar Real Madrid.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 4:04:29 Safiya
Manchester United na zawarcin dan wasan Sporting Morten Hjulmand don karfafa tsakiyarta, yayin da wasu manyan kungiyoyin Spain biyu ke neman Marc Guehi.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 3:58:16 Safiya
Chelsea na shirin mika tayin makudan kudi kan dan wasan gaba Samuel Omorodion, wata kungiya daga Hadaddiyar Daular Larabawa na shirin sayen Manchester United, da alama Lionel Messi zai ci gaba da taka leda a Amurka.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 1:03:43 Yamma
“Akwai fargaba – rayuwarmu na cike da tsoro,” kamar yadda Aisha Isa ‘yar shekara 50 ta faɗa wa BBC lokacin da take kula da amfanin gonarta.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 9:44:23 Safiya
Bayanai sun ce aƙalla mutum 30 sun mutu wasu 40 kuma suka ji raunuka a gobara da ta tashi, yayin da aka taru domin kwalfar man fetur da ke tsiyaya daga tankar da ta faɗi a jihar Neja ranar Talata.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 21/10/2025.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 4:03:51 Safiya
Ministar ma’aikatar, Laurent Nunez ta ce ɓarayi uku zuwa huɗu sun yi amfani da tsani mai taya a kan wata mota ƙirar a-kori-kura a kusa da ginin.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 5:53:11 Yamma
Hedikwatar tsaro ta Najeriya dai tuni ta fitar da sanarwa inda ta musanta faruwar juyin mulki a Najeriyar.
Laraba 22 Oktoba, 2025 da 3:59:31 Safiya
Transparency International a Najeriya ta ce alal haƙiƙa ma ‘yan siyasa da yawa suna sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC da zarar sun fuskanci za a bincike su a ƙasar.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 7:06:26 Yamma
Masana sun ce ƙwayoyin halitta na gado ne suke da alhakin mayar da gashi fari, kuma su ɗin ne suka nuna yaushe mutun zai fara furfura.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 11:09:31 Safiya
A cikin bayanin da ya yi wa BBC, Aminudden Mujahideen ya ce za a yi wa Idris da Basira aure ne irin tsari na auren gata, wanda hukumar ta saba aiwatarwa.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 4:03:59 Safiya
Gwamnatocin jihohin Kano da Katsina da Jigawa da ke arewa maso yammacin Najeriya na wani yunƙurin samar da wata haɗaka ta samar da wutar da isassishiyar lantarkin da jihohin uku ke buƙata.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 1:00:13 Yamma
Bayan kwashe tsawon shekaru tana yi wa Gaza mulkin kama-karya, ko da gaske ne Hamas za ta iya miƙa ragamar mulkin Gaza da kuma watsar da makamanta?
Talata 21 Oktoba, 2025 da 4:05:39 Safiya
Hukumomi sun ce iƙirarin nasarar Issa Tchiroma Bakary ya saɓa doka.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 8:09:19 Yamma
Rubuce-rubuce na tarihi sun bayyana cewa Bab ya fara da’awarsa ce da mutane 18 kacal, waɗanda suka riƙa yaɗa da’awar tasa a yankuna da dama a yankin ƙasar Iran zuwa Iraqi, inda suke wa mutane wa’azin zuwan sabon wahayi.
Talata 21 Oktoba, 2025 da 4:06:01 Safiya
Taron na 1945 ya taka rawa wajen kawo ƙarshen mulkin turawan Birtaniya a ƙasashen Afirka.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 20/10/2025.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 12:53:04 Yamma
Mahukuntan Beijing na yanke shawara a kan wani jadawali da zai fitar da burukan tattalin arzikin China tsawon shekara mai zuwa.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 6:00:57 Yamma
Saɓanin sauran ƙasashen Afirka da hukumomin zaɓen kasashe ke sanar da sakamako, jamhuriyar Kamaru na da nata tsarin sanar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasa, inda Majalisar Tsarin Mulki ta ƙasar ke ayyana mutumin da yi nasara.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 1:37:36 Yamma
Matashin ya ce burinsa shi ne Najeriya ta rage shigo da kaya daga ƙasashen ƙetare, da kuma samar wa matasa aiki inda a halin yanzu yana da ma’aikata fiye da 20.
Litinin 20 Oktoba, 2025 da 3:56:50 Safiya
A wasu garuruwan Turawan sun yi nasarar karɓe ikon daga hannun sarakunansu ba tare da wata turjiya ba, amma a wasu sai da suka fuskanci turjiya, inda aka yi yaƙe-yaƙe kafin su samu nasarar ƙwace su.
Lahadi 13 Yuli, 2025 da 2:34:29 Yamma
Shin me ya sa aka ƙirƙiri hukumar? kuma mene ne ayyukanta?
Lahadi 13 Yuli, 2025 da 2:04:00 Yamma
Jihohin da rahoton ya lissafa su ne Borno da Yobe da Kano da Katsina da Sokoto da Neja da Benue, inda rahoton ya ƙara da cewa lamarin ya shafi kashi 63 cikin 100 na ƙananan hukumomin jihohin.
Asabar 12 Yuli, 2025 da 10:19:06 Safiya
Ya ce ya amince ya yi aiki da haɗakar ne a wani yunƙuri na kawar da gwamnatin Tinubun a babban zaɓen ƙasar mai zuwa.
Asabar 12 Yuli, 2025 da 8:21:07 Safiya
Lafiya Zinariya: Wane yanayi jikin mace ke shiga da ke janyo mata ciwon kai?
Lahadi 29 Yuni, 2025 da 11:29:40 Safiya
Taɓa Kiɗi Taɓa Karatu, shiri ne da BBC Hausa ke kawo muku labarai na ban dariya da nishaɗi, da ban al’ajabi a wasu lokutan ma har da ban taƙaici.