world-service-rss

BBC News Hausa

Hukumar leƙen asirin Iran ta kama mutum 62 da ta bayyana da maƙiya

Hukumar leƙen asirin Iran ta kama mutum 62 da ta bayyana da maƙiya

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 31 ga watan Maris, 2026.

Yadda naɗin ɗan ƙabilar Igbo a Afirka ta Kudu ya janyo tashin rikici

Yadda naɗin ɗan ƙabilar Igbo a Afirka ta Kudu ya janyo tashin rikici

Talata 31 Maris, 2026 da 5:14:00 YM

Rahotonni sun ce batun naɗin sarauta ne ya janyo rikicin, inda aka yi yunƙurin naɗa Solomon Egbonna Eziko a matsayin jagoran ƴan ƙasashen waje.

‘A gabanmu aka yi wa wata fyaɗe har ta mutu’ - Yadda fyaɗe ya zama ruwan-dare a sassan Sudan

'A gabanmu aka yi wa wata fyaɗe har ta mutu' - Yadda fyaɗe ya zama ruwan-dare a sassan Sudan

Talata 31 Maris, 2026 da 12:40:40 YM

Wasu mata da aka ci zarafinsu sun bayyana yadda gungun maza ke faɗa musu a lokacin gudanar da ayyukansu na yau da kullum.

Darussa uku da ya kamata Trump ya ɗauka daga tarihi kan yaƙin Iran

Darussa uku da ya kamata Trump ya ɗauka daga tarihi kan yaƙin Iran

Talata 31 Maris, 2026 da 3:53:02 SF

Tarihi na neman maimaita kansa dangane da yaƙin da Amurka da Isra’ila suke yi kan ƙasar Iran tun kimanin wata guda, inda masu fashin baƙi da masharhanta ke ƙokarin gane alƙiblar yaƙin ta hanyar komawa baya a nazarci wasu abubuwa da da suka faru a tari. Abubuwan kuwa sun kasance guda uku:

Mece ce makomar Kwankwasiyya bayan sauya sheƙar Kwankwaso?

Mece ce makomar Kwankwasiyya bayan sauya sheƙar Kwankwaso?

Talata 31 Maris, 2026 da 3:51:04 SF

Ficewar jagororin tafiyar biyu za ta sauya fasalin ƙungiyar Kwankwasiyyar, wadda tsohon gwamnan jihar, Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kafa tun bayan komawarsa mulki tsakanin 2011 zuwa 2015.

Yadda aka zargi ƴansanda da ƙona gidaje da dukiya a jihar Kano

Yadda aka zargi ƴansanda da ƙona gidaje da dukiya a jihar Kano

Talata 31 Maris, 2026 da 3:52:23 SF

Wata majiya ta shaida wa BBC cewa lamarin ya faru ne bayan wani samame wanda ya kai ga arangamar da aka kashe ɗansanda tsakanin mutanen wasu ƙauyukan ƙaramar hukumar Wudil, kan wasu gonaki.

Spain ta rufe sararin samaniyarta don ka da Amurka ta kai wa Iran hari

Spain ta rufe sararin samaniyarta don ka da Amurka ta kai wa Iran hari

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 30 ga watan Maris 2026.

Ko sulhun da Pantami ya yi wa El-Rufai da Uba Sani zai ɗore?

Ko sulhun da Pantami ya yi wa El-Rufai da Uba Sani zai ɗore?

Litinin 30 Maris, 2026 da 5:03:54 YM

Ƴan Najeriya na ci gaba da tafka muhawara musamman a shafukan sada zumunka game da sulhu da fitaccen malamin Addinin Musulunci Sheikh Ali Isa Pantami ya yi wa El-Rufai da Uba Sani.

Kwankwaso ya koma jam’iyyar ADC bayan fita daga NNPP

Kwankwaso ya koma jam'iyyar ADC bayan fita daga NNPP

Litinin 30 Maris, 2026 da 2:55:06 YM

An gudanar da bikin komawarsa ne a gidansa da ke Kano, inda shugabannin jam’iyyar da ɗimbin magoya bayansa suka hallara domin tarbar sa.

Ƴan wasan gaba da suka fi ƙwazo da zura ƙwallo a wannan ƙarni

Ƴan wasan gaba da suka fi ƙwazo da zura ƙwallo a wannan ƙarni

Litinin 30 Maris, 2026 da 6:24:55 YM

Wannan maƙala ta yi duba da nazari ne dangane da ƴan wasan ƙwallon ƙafa da ke gaba da suka fi ƙwazo da yawan zura ƙwallo a tarihin ƙwallo a ƙarni na 21.

Madrid na son Fernandez, Juventus na harin Ugarte na United

Madrid na son Fernandez, Juventus na harin Ugarte na United

Talata 31 Maris, 2026 da 3:51:32 SF

Ɗan wasan tsakiyar Chelsea Enzo Fernandez na cikin jerin wadanda Real Madrid ke son ɗaukowa, yayin da Juventus ke sa ido kan ɗan wasan Man United Manuel Ugarte.

Bayern na fargaba kan masu son ɗaukar Kane, Silva na son barin City

Bayern na fargaba kan masu son ɗaukar Kane, Silva na son barin City

Litinin 30 Maris, 2026 da 4:04:44 SF

Bayern Munich na kaffa- kaffa da ƙungiyoyin Saudiyya da ke son ɗaukar Harry Kane, Bernardo Silva na shirin barin Manchester City, Inter Miami ta fara tattaunawa da Manchester United kan Casemiro.

Newcastle na son Trafford, yayin da Madrid ke son ɗauko Wharton

Newcastle na son Trafford, yayin da Madrid ke son ɗauko Wharton

Lahadi 29 Maris, 2026 da 3:57:43 SF

Har yanzu dan wasan Manchester City James Trafford na cikin ƴan wasan da Newcastle ke son ɗauka, yayin da Real Madrid na cikin jerin ƙungiyoyin ƙwallon ƙafa da ke son ɗaukar ɗan wasan Crystal Palace Adam Wharton.

Ina Salah zai koma idan ya bar Liverpool?

Ina Salah zai koma idan ya bar Liverpool?

Laraba 25 Maris, 2026 da 10:56:10 SF

A tsawon shekarun da ya shafe a Anfield, Salah ya ci kwallaye 255 a wasanni 435, inda ya taimaka wa kungiyar lashe kofuna da dama ciki har da gasar Firimiya biyu da kofin Zakarun Nahiyar Turai.

Miyagun makaman da Amurka ke amfani da su wajen kai wa Iran hari

Miyagun makaman da Amurka ke amfani da su wajen kai wa Iran hari

Litinin 30 Maris, 2026 da 12:16:09 YM

A wannan yaƙi, wannan jirgi ya yi tafiyar sama da sa’a 30 daga Amurka zuwa Iran, inda ya kai hari kan muhimman wurare.

Abin da muka sani kan kashe-kashe a Jos

Abin da muka sani kan kashe-kashe a Jos

Litinin 30 Maris, 2026 da 11:14:52 SF

Bayanan da aka samu sun bayyana cewa wasu mutane ne a kan babura suka kai harin na ranar Lahadi, inda suka kashe mutane a unguwar ta Rukuba.

Dalilanmu na tsawaita wa’adin rijistar ƴan jam’iyyu - INEC

Dalilanmu na tsawaita wa'adin rijistar ƴan jam'iyyu - INEC

Litinin 30 Maris, 2026 da 4:54:08 SF

Mai magana da yawun INEC, Zainab Aminu ta ce hukumar zaben ta fitar da sabon jadawalin ne bayan ƙorafi ko jan hankali da jam’iyyun siyasar ƙasar suka gabatar wa da hukumar.

‘Irin lalatar da Epstein ya yi da mu’ - Matan da suka fuskanci cin zarafi

'Irin lalatar da Epstein ya yi da mu' - Matan da suka fuskanci cin zarafi

Litinin 30 Maris, 2026 da 4:03:35 SF

Wani shirin BBC ya tattauna da Harrison da wasu matan da suka fuskanci cin zarafin su huɗu.

Iran ta lalata jirgin sojin Amurka da ke sansaninta na Saudiyya

Iran ta lalata jirgin sojin Amurka da ke sansaninta na Saudiyya

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Lahadi 29/03/2026

Abin da ya sa na fice daga jam’iyyar NNPP - Kwankwaso

Abin da ya sa na fice daga jam'iyyar NNPP - Kwankwaso

Lahadi 29 Maris, 2026 da 1:07:03 YM

Matakin na zuwa ne bayan da manyan jiga-jigan adawar ƙasar ke ƙoƙarin ƙulla wani ƙawancen siyasa domin ‘‘kawar da jam’iyyar APC a 2027’’.

Wane ne zai maye gurbin mataimakin gwamman Kano?

Wane ne zai maye gurbin mataimakin gwamman Kano?

Lahadi 29 Maris, 2026 da 3:58:16 SF

Ajiye aikin nasa na zuwa ne bayan da majalisar dokokin jihar ta fara yunkurin tsige shi saboda wasu zarge-zarge da ta ce suna da alaka da almundahanar kuɗaɗe, zargin da mataimakin gwamnan ya sha musantawa.

Amfanin shan ruwan zafi da safe ga lafiyar jikin ɗan’adam

Amfanin shan ruwan zafi da safe ga lafiyar jikin ɗan'adam

Lahadi 29 Maris, 2026 da 3:59:04 SF

Batun shan ruwan zafi da safe na ta karaɗe shafukan sada zumunta - amma shin wannan daɗaɗɗiyar ɗabi’a za ta inganta lafiya?

Yadda ake zargin Rasha da ingiza zanga-zangar ƙin jinin gwamnati a Angola

Yadda ake zargin Rasha da ingiza zanga-zangar ƙin jinin gwamnati a Angola

Lahadi 29 Maris, 2026 da 3:56:49 SF

Wasu ƴan Rasha da Angola na fuskantar shari’a bayan zarginsu da shirya zanga-zanga, abin da suka musanta.

Makaman linzamin Iran sun faɗa tsakiyar Isra’ila

Makaman linzamin Iran sun faɗa tsakiyar Isra'ila

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassana duniya, Asabar 28/03/2026

Hanyoyin sauƙaƙa raɗaɗin fitar haƙori ga jarirai

Hanyoyin sauƙaƙa raɗaɗin fitar haƙori ga jarirai

Asabar 28 Maris, 2026 da 4:54:10 YM

Wasu jarirai kan yi kuka sosai a lokacin, wasu kuma su kasa barci, yayin da wasu ke nuna alamun rashin jin daɗi ta hanyar yawan saka hannu ko abubuwa a baki kamar yadda wata likitar yara Dr. Amina Bello ta bayyanawa BBC.

Mohammad Ghalibaf: Mutumin da ke jagorantar tattaunawar zaman lafiya da Amurka

Mohammad Ghalibaf: Mutumin da ke jagorantar tattaunawar zaman lafiya da Amurka

Asabar 28 Maris, 2026 da 4:21:15 YM

Mohammad Bagher Ghalib ya rike mukamai da dama a Iran, ciki har da shugaban ƴansanda, kwamandan dakarun IRGC, magajin birnin Tehran da kuma kakakin majalisa.

Hanyoyi 5 da za ku rage wa yaranku kallon waya

Hanyoyi 5 da za ku rage wa yaranku kallon waya

Asabar 28 Maris, 2026 da 1:43:30 YM

Mun tambayi wasu ƙwararru kan ɓangaren iyali kan shawarwari da za su ba da na yadda za a karɓe wayoyi daga hannun yara - ko da na karamin lokaci ne.

Wace fa’ida Kannywood ta samu daga ƴaƴanta da suka samu muƙamai?

Wace fa'ida Kannywood ta samu daga ƴaƴanta da suka samu muƙamai?

Asabar 28 Maris, 2026 da 4:10:45 SF

Za a iya cewa ba a taɓa zangon mulki da ƴan Kannywood da dama suka rabauta da muƙaman siyasa tun daga matakin tarayya da wasu jihohi kamar wannan ba.

Yadda APC ta zaɓi shugabanninta ta hanyar maslaha

Yadda APC ta zaɓi shugabanninta ta hanyar maslaha

Asabar 28 Maris, 2026 da 6:30:08 SF

Wakilai daga sassan Najeriya ne suka amince da sabon wa’adin shugabancin jam’iyyar, ta hanyar amfani da tsarin maslaha ba tare wata jayayya ba.

Za mu ƙarƙare yaƙin Iran nan da wata ɗaya - Amurka

Za mu ƙarƙare yaƙin Iran nan da wata ɗaya - Amurka

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai da rahotanni kai tsaye dangane da muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na ranar 27/03/2026

Wane ne Pete Hegseth, tsohon mai gabatar da shirye-shirye a Fox News da ya zama sakataren tsaron Amurka?

Wane ne Pete Hegseth, tsohon mai gabatar da shirye-shirye a Fox News da ya zama sakataren tsaron Amurka?

Jummaʼa 27 Maris, 2026 da 7:36:56 YM

Bayan kammala karatu a 2003, ya fara aiki a rundunar sojin Amurka a matsayin jami’in sojojin ƙasa, inda ya kasance mai goyon bayan yaƙin da aka kira Global War on Terror da tsohon shugaban Amurka George W. Bush ya ƙaddamar.