
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Litinin 11/05/2026

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:55:32 YM
Amal Umar ce tauraruwar Kannywood ɗaya tilo da aka sanya sunanta cikin jerin waɗanda za su iya samun lambar yabo a bikin bayar da kyaututtukan na bana.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:17:13 YM
BBC ta tattauna da wasu mazauna garin da al’amarin ya faru waɗanda kuma suka shaida mana cewa al’amarin ya fara faruwa tun ranar Asabar da maraice amma kuma jirgin ya saki bam ɗin ne ranar Lahadi.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 11:02:44 SF
Ba wannan ne karon farko da hukumomin yaƙi da cin hanci na Najeriya suka zargi tsohuwar ministar da hannu a almundahanar kuɗi ba.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 1:26:54 YM
A wannan muƙala mun duba ƙungiyoyin Turai huɗu da suka lashe kofunan gasar bana, duk da rashin kammala kakar wasannin.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:17:21 SF
Shekaru bakwai kenan da Dadiyata ya yi ɓatan dabo tun bayan da wasu mutane da ake kyautata zaton jami’an tsaro ne, suka ɗauke shi a ƙofar gidansa da ke unguwar Barnawa a jihar Kaduna.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:18:26 SF
Haɗakar tsaron da Amurka ke jagoranta a yankin Gulf ta kafu ne a kan abubuwa biyu: muhimmancin yankin da ɗimbin albarkatun mai da yake da shi da kuma ƙoƙarin jan birki ga tasirin tarayyar Soviet.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:15:03 SF
Jam’iyyar ADC ta zargi APC mai mulki da kitsa makarkashiya domin haifar da koma-baya ga jam’iyyun hamayya irin su ita ADCn da sauransu.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 4:19:20 SF
Shawarwarin na jefa jarirai cikin gagarumin haɗari, kamar yadda ƙwararru suka shaida wa BBC.

Litinin 11 Mayu, 2026 da 7:46:42 YM
Hansi Flick na jagorancin sabuwar Barcelona wadda ke taka sabon salon wasa, inda ta lashe La Liga sau biyu a jere.

__
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 11 zuwa 16 ga watan Mayun 2026.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 4:36:27 YM
Duk da cewa kowace ƙasa na cin moriya bisa halartar wasannin, akwai wasu rukunin ƙasashe da suka fi anfana sosai daga samun tikitin shiga wannan babbar gasar tamaula ta duniya.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 9:52:02 YM
Ƙungiyar da ke cikin ruɗani saboda rashin jituwar ‘yan wasanta za ta ƙare wannan kakar ne ba tare da cin ko kofin shayi ba.

Asabar 9 Mayu, 2026 da 1:05:41 YM
To sai dai har yanzu, babban gwajinsu bai zo ba, sai a ranar 30 ga watan Mayu a birnin Budapest, inda za su kara da PSG, wadda ta kai wasan ƙarshen bayan doke Bayern Munich 6-5 gida da waje.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, 10/05/2026

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 2:28:12 YM
Julia Tinetti da Cassandra Madison na da kamanceceniya a abubuwa da dama, kuma jim kaɗan bayan haɗuwarsu a wata mashaya a matsayin ma’aikata, sai suka zama abokai na ƙut da ƙut. A wannan lokacin, cikinsu babu wanda ya san haƙinanin alaƙar da ke tsakaninsu.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 4:21:56 SF
Jam’iyyar hamayya ta NDC ta yi ƙarin haske kan dalilan da suka sa ta yanke shawarar miƙa takarar kujerar shugaban ƙasar ga shiyyar kudancin ƙasar a zaɓen 2027, domin yin wa’adin mulki n afalle ɗaya tsawon shekar huɗu, daga nan sai arewaci ƙasar su karɓa.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 4:24:26 SF
Cikin jerin attaijiran 500 na duniya da mujallar ta fitar, Amurka ce take da kaso mafi yawa na attajiran, yayin da nahiyar Afirka ke da mutum bakwai kawai da suka samu shiga jerin.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 4:23:55 SF
Rahotannin sun ce yarjejeniyar da Amurka ta gabatar shafi daya ce mai kunshe da sharudda 14.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, 09/05/2026

Asabar 9 Mayu, 2026 da 4:40:42 YM
Farfesa Aliyah Adamu Ahmad ta ce daga fassara suka koma irin harkar jarida, inda a cewarta ya samar da Gaskiya Ta Fi Kwabo a 1939.

Asabar 9 Mayu, 2026 da 4:26:01 SF
Yayin da mafi yawan jagororin jam’iyyar APC, mai mulkin Najeriya suka nuna amincewarsu ga Shugaba Tinubu a matsayin ɗan takara ɗaya tilo da zai tsaya wa jam’iyyar takarar 2027, an samu wani mutum da ya sayi fom ɗin takarar shugaban ƙasar.

Asabar 9 Mayu, 2026 da 4:27:36 SF
Farfesa Ali Isa Pantamin dai ya ce ‘idan aka yi adalci a matakin masalaha to duk wanda ya samu namu ne, amma idan aka yi zalunci har ga Allah za mu ya ƙe zalunci.

Asabar 9 Mayu, 2026 da 4:26:40 SF
Duk da cewa Fafaroma Leo da Trump ba su taɓa musayar yawu a zahiri ba, masana diflomasiyyar Vatican sun yi amannar cewa akwai takun-saƙa a tsakani.

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 5:21:06 YM
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ɗage zaman sauraron shari’ar da Nafi’u Bala Gombe ya shigar yana ƙalubalantar sabon shugabancin jam’iyyar ƙarƙashin Sanata David Mark, har illa masha Allahu.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Juma’a 08/05/2026

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 1:06:42 YM
Amsar wannan tambaya dai ta ta’allaƙa ne ga wanda ke bayar da labarin.

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 12:10:23 YM
“Na kwashe shekara 12 ina cikin takaici, ina ɓuya, kullum ina addu’ar samun haihuwa - daga ƙarshe Allah ya amsa addu’ata.”

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 8:34:18 SF
Yanzu haka dai a iya cewa ta bayyana karara, dangane da batun zawarcin da aka dade ana yi wa tsohon shugaban Najeriya, Dokta Goodluck Ebele Jonathan, don ya fito takarar kujerar shugaban kasa a zaben da ke tafe.

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 4:06:06 SF
Tuni dai Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya mallaka fom na sake takarar shugabancin ƙasar domin mulki a wa’adi biyu.

Lahadi 10 Mayu, 2026 da 4:23:38 YM
Flick mai shekara 61, zai iya ciwa Barcelona gasar sau biyu a jere idan ya yi nasara ko ya yi canjaras da Real.

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 4:07:46 SF
An kafa ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa ko kuma Arewa Consultative Forum da Turanci wato ACF a ranar 7 ga watan Maris na shekarar 2000, inda ofishinta yake a Kaduna, a wani taro da Sarkin Musulmi, Sultan Macciɗo ya jagoranta.

Jummaʼa 8 Mayu, 2026 da 4:08:58 SF
Ana iya wayar gari a samu mutum-mutumi ya ɗara yawan sojojin da ke fagen daga a Ukraine, kamar yadda wani kamfanin ƙera makamai na Birtaniya da Ukraine ya shaida wa BBC.

Alhamis 7 Mayu, 2026 da 5:00:45 YM
Rundunar Hisba da ke Azare a ƙaramar hukumar Katagum ta jihar Bauchi ta ce ta kama da tsare wasu mutum bakwai da ake zargi da musayar matansu na aure a tsakaninsu.