
Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:18 SF
Tuni shirye-shiryen zaben suka kankama, inda ‘yantakara suka fara tallata kan su domin neman kuri’a.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 01/06/2026.

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:57:35 SF
Kocin Arsenal, Mikel Arteta, ya nuna aniyar dauko dan wasan Aston Villa da Ingila Morgan Rogers, mai shekara 23, duk da cewa Paris St-Germain da ta lashe gasar zakarun Turai, ita ma ta na zawarcinsa

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:35 SF
Shin me ya sa Iran ta adana sinadarin, kuma ina makomar sinadarin?

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:51 SF
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, kuma dan takarar gwamnan jihar a zaben 2027 da ke tafe Barista Muhammad Abdullahi Abubakar, ya musanta zargin da wasu da suka nemi takarar da shi ke yi na cewa ba a gudanar da zaben cikin gida ba aka tsayar da shi takara.

__
Wannan shafi ne da kawo muku muhimman bayanan dangane da wainar da ake toyawa a Najeriya da sassan duniya na ranar Lahadi 31 ga watan Mayun 2026.

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 1:53:38 YM
Ci gaba da irin wannan garkuwa da mutane na nuna karuwar wannan matsala ta rashin tsaro wadda ta addabi arewa maso yammacin Najeriya.

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:54:03 SF
A yanzu ya sake samun tikitin takara, wanda wannan ne karo na bakwai da yake takara.

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:54:20 SF
Jam’iyyar hamayya ta PDP bangaren Tanimu Turaki, ta bayyana dalilinta na sanar da tsohon Shugaban Kasar, Goodluck Jonathan, a matsayin wanda zai yi mata takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe.

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 11:21:06 SF
Paris St-Germain ta kafa tarihin sake lashe Champions League karo na biyu a jere a tarihi, bayan doke Arsenal.

__
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga Litinin 25 zuwa Lahadi 31 ga watan Mayun 2026.

__
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku wasan karshe a Champions League tsakanin Paris St Germain da Arsenal ranar Asabar 30 ga watan Mayun 2026.

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:54:11 SF
Salah bai fara samun nasara da samun ɗaukaka a dare daya ba.

Asabar 30 Mayu, 2026 da 12:19:54 YM
Wakilin BBC, Umir Irfan kan dabarun tamaula ya yi nazari kan yadda Arsenal za ta bi ta samu nasara a kan Paris St-Germain ranar Asabar a wasan karshe a Champions League.

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 2:45:02 YM
Dama ɗaya PSG ke da ita a kan Arsenal a wasan ƙarshe na Champions League da ƙungiyoyin za su buga ranar Asabar.

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:54:32 SF
A ranar 29 ga watan Mayun 2023 ne aka rantsar da Tinubu, to amma ana ci gaba da muhawara kan ko Tinubu ya yi wani abin a zo a gani tun daga wancan lokaci.

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:53:49 SF
An bayyana wajen rage ƙiba na sojoji wani sansani a China. Wasu na bayana shi da kurkun mas ƙiba, suna fusknatar haramcin cin kai tuya, da cin abinci sau biyu kawai a matsayin jadawalin rage ƙibar.

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:53:53 SF
Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar hamayya ta NDC, kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar Aminu Abdussalam Gwarzo, ya caccaki gwamnan jihar Abba Kabir Yusuf, da ya zarga da yin sakaci, wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’ar jihar.

__
Wannan shafi ne da kawo muku muhimman bayanan dangane da wainar da ake toyawa a Najeriya da sassan duniya na ranar Asabar 30 ga watan Mayun 2026.

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:02:21 SF
Yadda zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jihar Bauchi ya bar baya da kura

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:38:59 SF
Binciken masana masu yawa ya nuna cewa fahimtar abin da ɗan’adam ya fi so zai taimaka wajen yin wani abu da zai taimaka wa masu tasowa bayan mun mutu.

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:36:34 SF
Duk da kasancewarta ɗaya daga cikin ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi mafiya haɗari a duniya, “yunwa da matsi na tattalin arziƙi na tursasa wa talaka shiga yankinta mai hatsari”.

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 1:53:33 YM
Fawzia ta ce ta kasance mai matuƙar ƙaunar dabbobi tun tana ƙarama, kuma tana shiga mawuyacin hali a lokacin da ta ga ana yanka dabbobi sa’ilin bukukuwa na addini.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a 29 ga watan Mayun 2026

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 4:06:19 SF
Layya dai sunna ce mai karfi ga duk Musulmin da ke da hali, kuma ya kai lokacin da aka ware domin yin layyar a raye.

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 4:04:28 SF
Rahoton ya yi ƙiyasin cewa Fulani ‘ƴan ta-da-ƙayar-baya mai yiwuwa su 30,000 ne ke tafka aika-aika a faɗin Najeriya, inda asali suka fi zama a Arewa maso Yamma kafin su fara ƙaura zuwa yankin Arewa ta tsakiya, da kuma ƙara danganawa kudu.

Laraba 27 Mayu, 2026 da 11:02:10 YM
Ƴan takara uku da suka fafata su ne tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon ministan sufuri Rotimi Amaechi da kuma masanin tattalin arziki Mohammed Hayatu-Deen.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 27 ga watan Mayun 2026

Laraba 27 Mayu, 2026 da 5:37:18 YM
A lokacin yarunta ta taso ne kamar kowane bil’adama, amma sai abubuwa suka sauya a lokacin da ta kai shekara 18 bayan ta haɗu da saurayinta.

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:02:00 SF
“Akwai Hadisin da ya tabbata cewa Manzo Allah (SAW) ya ce asalin Dutsen ya zo ne daga Aljannah tun zamanin Sayyidina Ibrahim (AS) da Isma’il (AS) a lokacin da za su gina ɗakin Ka’aba.”

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:03:25 SF
Aƙalla ministocin gwamnatin Tinubu biyar ne suka ajiye aiki da nufin tsayawa takarar kujeru daban-daban a zaɓen 2027 da ke tafe.

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:02:33 SF
Rikicin ya girgiza kasuwannin duniya, inda kuɗaɗe suka rabu gida uku: wasu sun karye, wasu sun tashi, yayin da wasu kuma ke faɗuwa da tashi.

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:10:58 SF
Wannan dai na da nasaba da karyewar farashin kayan a kasuwanni, yayin da kayan da ake noman da su kamar taki da maganin kwari kuma farashinsu ke hawa.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 26 ga watan Mayun 2026