world-service-rss

BBC News Hausa

Ƴan takaran da za su tsaya wa manyan jam’iyyun Najeriya a zaɓen shugaban ƙasa na 2027

Ƴan takaran da za su tsaya wa manyan jam'iyyun Najeriya a zaɓen shugaban ƙasa na 2027

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:18 SF

Tuni shirye-shiryen zaben suka kankama, inda ‘yantakara suka fara tallata kan su domin neman kuri’a.

Amurka ta kai ‘hare-haren martani’ kan Iran

Amurka ta kai 'hare-haren martani' kan Iran

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 01/06/2026.

Arsenal da PSG na zawarcin Rogers, Alisson zai koma Juventus

Arsenal da PSG na zawarcin Rogers, Alisson zai koma Juventus

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:57:35 SF

Kocin Arsenal, Mikel Arteta, ya nuna aniyar dauko dan wasan Aston Villa da Ingila Morgan Rogers, mai shekara 23, duk da cewa Paris St-Germain da ta lashe gasar zakarun Turai, ita ma ta na zawarcinsa

Ina Iran ta ɓoye sinadarin Uranium ɗinta na haɗa nukilya?

Ina Iran ta ɓoye sinadarin Uranium ɗinta na haɗa nukilya?

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:35 SF

Shin me ya sa Iran ta adana sinadarin, kuma ina makomar sinadarin?

Zafin kaye ne ya sa wasu ke zargin rashin adalci a tsayar da ni takara - MA Abubakar

Zafin kaye ne ya sa wasu ke zargin rashin adalci a tsayar da ni takara - MA Abubakar

Litinin 1 Yuni, 2026 da 3:56:51 SF

Tsohon gwamnan jihar Bauchi, kuma dan takarar gwamnan jihar a zaben 2027 da ke tafe Barista Muhammad Abdullahi Abubakar, ya musanta zargin da wasu da suka nemi takarar da shi ke yi na cewa ba a gudanar da zaben cikin gida ba aka tsayar da shi takara.

Ba za mu amince da duk wata yarjejeniya ba sai mun tabbatar za a biya mu diyya - Iran

Ba za mu amince da duk wata yarjejeniya ba sai mun tabbatar za a biya mu diyya - Iran

__

Wannan shafi ne da kawo muku muhimman bayanan dangane da wainar da ake toyawa a Najeriya da sassan duniya na ranar Lahadi 31 ga watan Mayun 2026.

Yadda ‘yan bindiga suka sace tsohon babban sojan Najeriya da matarsa a Katsina

Yadda ‘yan bindiga suka sace tsohon babban sojan Najeriya da matarsa a Katsina

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 1:53:38 YM

Ci gaba da irin wannan garkuwa da mutane na nuna karuwar wannan matsala ta rashin tsaro wadda ta addabi arewa maso yammacin Najeriya.

Yadda takara guda shida da Atiku ya yi a baya suka kasance

Yadda takara guda shida da Atiku ya yi a baya suka kasance

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:54:03 SF

A yanzu ya sake samun tikitin takara, wanda wannan ne karo na bakwai da yake takara.

Abun da ya sa muka tsayar da Jonathan takarar shugaban kasa - PDP

Abun da ya sa muka tsayar da Jonathan takarar shugaban kasa - PDP

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:54:20 SF

Jam’iyyar hamayya ta PDP bangaren Tanimu Turaki, ta bayyana dalilinta na sanar da tsohon Shugaban Kasar, Goodluck Jonathan, a matsayin wanda zai yi mata takarar shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe.

PSG ta shiga jerin manya bayan lashe Champions League na biyu a jere

PSG ta shiga jerin manya bayan lashe Champions League na biyu a jere

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 11:21:06 SF

Paris St-Germain ta kafa tarihin sake lashe Champions League karo na biyu a jere a tarihi, bayan doke Arsenal.

Arsenal ta maza da ta mata na bikin lashe kofuna a bana

Arsenal ta maza da ta mata na bikin lashe kofuna a bana

__

Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga Litinin 25 zuwa Lahadi 31 ga watan Mayun 2026.

PSG ta kara lashe Champions League karo na biyu a jere

PSG ta kara lashe Champions League karo na biyu a jere

__

Wannan shafi ne da zai ke kawo muku wasan karshe a Champions League tsakanin Paris St Germain da Arsenal ranar Asabar 30 ga watan Mayun 2026.

Wankan a cikin ƙanƙara, shan madara da sauran sirrukan nasarar Salah

Wankan a cikin ƙanƙara, shan madara da sauran sirrukan nasarar Salah

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:54:11 SF

Salah bai fara samun nasara da samun ɗaukaka a dare daya ba.

Dabarun da Arsenal za ta iya amfani da su wajen lashe Champions League

Dabarun da Arsenal za ta iya amfani da su wajen lashe Champions League

Asabar 30 Mayu, 2026 da 12:19:54 YM

Wakilin BBC, Umir Irfan kan dabarun tamaula ya yi nazari kan yadda Arsenal za ta bi ta samu nasara a kan Paris St-Germain ranar Asabar a wasan karshe a Champions League.

Champions League: Damar da PSG ke da ita a kan Arsenal

Champions League: Damar da PSG ke da ita a kan Arsenal

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 2:45:02 YM

Dama ɗaya PSG ke da ita a kan Arsenal a wasan ƙarshe na Champions League da ƙungiyoyin za su buga ranar Asabar.

Me ya sauya tun bayan da Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya?

Me ya sauya tun bayan da Tinubu ya karɓi mulkin Najeriya?

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:54:32 SF

A ranar 29 ga watan Mayun 2023 ne aka rantsar da Tinubu, to amma ana ci gaba da muhawara kan ko Tinubu ya yi wani abin a zo a gani tun daga wancan lokaci.

Wurin da ake tsare masu ƙiba a China

Wurin da ake tsare masu ƙiba a China

Lahadi 31 Mayu, 2026 da 3:53:49 SF

An bayyana wajen rage ƙiba na sojoji wani sansani a China. Wasu na bayana shi da kurkun mas ƙiba, suna fusknatar haramcin cin kai tuya, da cin abinci sau biyu kawai a matsayin jadawalin rage ƙibar.

Abun kunya ne yadda ake ta kashe jama’a a mulkin Abba - Gwarzo

Abun kunya ne yadda ake ta kashe jama'a a mulkin Abba - Gwarzo

Asabar 30 Mayu, 2026 da 3:53:53 SF

Dan takarar gwamnan Kano a jam’iyyar hamayya ta NDC, kuma tsohon mataimakin gwamnan jihar Aminu Abdussalam Gwarzo, ya caccaki gwamnan jihar Abba Kabir Yusuf, da ya zarga da yin sakaci, wajen kare rayuka da dukiyoyin jama’ar jihar.

‘Harin Iran a Kuwait ya jikkata sojojin Amurka da dama’

'Harin Iran a Kuwait ya jikkata sojojin Amurka da dama'

__

Wannan shafi ne da kawo muku muhimman bayanan dangane da wainar da ake toyawa a Najeriya da sassan duniya na ranar Asabar 30 ga watan Mayun 2026.

‘Tinubu ne ya ƙaƙaba mana ɗan takara a Bauchi’

'Tinubu ne ya ƙaƙaba mana ɗan takara a Bauchi'

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:02:21 SF

Yadda zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jihar Bauchi ya bar baya da kura

Me ya sa muke son a riƙa tunawa da mu bayan mutuwarmu?

Me ya sa muke son a riƙa tunawa da mu bayan mutuwarmu?

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:38:59 SF

Binciken masana masu yawa ya nuna cewa fahimtar abin da ɗan’adam ya fi so zai taimaka wajen yin wani abu da zai taimaka wa masu tasowa bayan mun mutu.

‘Yadda yunwa ke tursasa wa mutane zuwa tsibiran mayaƙan Boko Haram’

'Yadda yunwa ke tursasa wa mutane zuwa tsibiran mayaƙan Boko Haram'

Jummaʼa 29 Mayu, 2026 da 4:36:34 SF

Duk da kasancewarta ɗaya daga cikin ƙungiyoyin masu iƙirarin jihadi mafiya haɗari a duniya, “yunwa da matsi na tattalin arziƙi na tursasa wa talaka shiga yankinta mai hatsari”.

‘Abin da ya sa ba na cin naman layya duk da ni Musulma ce’

'Abin da ya sa ba na cin naman layya duk da ni Musulma ce'

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 1:53:33 YM

Fawzia ta ce ta kasance mai matuƙar ƙaunar dabbobi tun tana ƙarama, kuma tana shiga mawuyacin hali a lokacin da ta ga ana yanka dabbobi sa’ilin bukukuwa na addini.

Trump na tunanin amincewa da yarjejeniyar tsayar da yaƙin Iran

Trump na tunanin amincewa da yarjejeniyar tsayar da yaƙin Iran

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a 29 ga watan Mayun 2026

Me addinin Musulunci ya ce kan wajibcin layyar mata?

Me addinin Musulunci ya ce kan wajibcin layyar mata?

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 4:06:19 SF

Layya dai sunna ce mai karfi ga duk Musulmin da ke da hali, kuma ya kai lokacin da aka ware domin yin layyar a raye.

Abin da sabon rahoton Amurka ya ce kan Fulani a Najeriya

Abin da sabon rahoton Amurka ya ce kan Fulani a Najeriya

Alhamis 28 Mayu, 2026 da 4:04:28 SF

Rahoton ya yi ƙiyasin cewa Fulani ‘ƴan ta-da-ƙayar-baya mai yiwuwa su 30,000 ne ke tafka aika-aika a faɗin Najeriya, inda asali suka fi zama a Arewa maso Yamma kafin su fara ƙaura zuwa yankin Arewa ta tsakiya, da kuma ƙara danganawa kudu.

Atiku ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa na ADC

Atiku ya lashe zaɓen fitar da ɗan takarar shugaban ƙasa na ADC

Laraba 27 Mayu, 2026 da 11:02:10 YM

Ƴan takara uku da suka fafata su ne tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar da tsohon ministan sufuri Rotimi Amaechi da kuma masanin tattalin arziki Mohammed Hayatu-Deen.

‘Iran ta karɓi sabon daftarin yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi’

'Iran ta karɓi sabon daftarin yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi'

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 27 ga watan Mayun 2026

‘Yadda aljani ya aure ni’

'Yadda aljani ya aure ni'

Laraba 27 Mayu, 2026 da 5:37:18 YM

A lokacin yarunta ta taso ne kamar kowane bil’adama, amma sai abubuwa suka sauya a lokacin da ta kai shekara 18 bayan ta haɗu da saurayinta.

Me ya sa mutane ke rububin taɓa dutsen Hajaral-Aswad?

Me ya sa mutane ke rububin taɓa  dutsen Hajaral-Aswad?

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:02:00 SF

“Akwai Hadisin da ya tabbata cewa Manzo Allah (SAW) ya ce asalin Dutsen ya zo ne daga Aljannah tun zamanin Sayyidina Ibrahim (AS) da Isma’il (AS) a lokacin da za su gina ɗakin Ka’aba.”

Me ya sa ministocin Tinubu suka kasa samun takara a zaɓukan fitar da gwani?

Me ya sa ministocin Tinubu suka kasa samun takara a zaɓukan fitar da gwani?

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:03:25 SF

Aƙalla ministocin gwamnatin Tinubu biyar ne suka ajiye aiki da nufin tsayawa takarar kujeru daban-daban a zaɓen 2027 da ke tafe.

Kasashen da darajar kuɗinsu ta faɗi da waɗanda ta tashi sanadiyyar yaƙin Iran

Kasashen da darajar kuɗinsu ta faɗi da waɗanda ta tashi sanadiyyar yaƙin Iran

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:02:33 SF

Rikicin ya girgiza kasuwannin duniya, inda kuɗaɗe suka rabu gida uku: wasu sun karye, wasu sun tashi, yayin da wasu kuma ke faɗuwa da tashi.

Manoman Najeriya sun yi barazanar daina noman kayan abinci sai na sayarwa

Manoman Najeriya sun yi barazanar daina noman kayan abinci sai na sayarwa

Laraba 27 Mayu, 2026 da 4:10:58 SF

Wannan dai na da nasaba da karyewar farashin kayan a kasuwanni, yayin da kayan da ake noman da su kamar taki da maganin kwari kuma farashinsu ke hawa.

Iran ta sake gargaɗin Amurka kan sabunta hare-hare a ƙasar

Iran ta sake gargaɗin Amurka kan sabunta hare-hare a ƙasar

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku bayanai kan yaƙin Iran da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 26 ga watan Mayun 2026