world-service-rss

BBC News Hausa

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya koma Jam’iyyar APC

Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya koma Jam'iyyar APC

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 9 ga watan Maris 2026.

Mayaƙan Kurɗawa: Dabar da mata zalla ke jagoranta a asirce

Mayaƙan Kurɗawa: Dabar da mata zalla ke jagoranta a asirce

Litinin 9 Maris, 2026 da 5:25:13 Yamma

Yayin da Amurka da Isra’ila ke ci gaba da kai hare-haren bama-bamai, a Iran ana ci gaba da raɗe-raɗin cewa ƙungiyoyin Kurɗawan Iran masu ɗauke da makamai da ke zaune a Iraƙi za su tsallaka ƙasar domin shiga yaƙin da Jamhuriyar Musulunci.

‘Hare-hare 6 da Iswap ta kai wa sansanonin soji a Borno cikin mako ɗaya’

'Hare-hare 6 da Iswap ta kai wa sansanonin soji a Borno cikin mako ɗaya'

Litinin 9 Maris, 2026 da 11:52:53 Safiya

Ƙungiyar ISWAP ta masu tayar da ƙayar baya a Najeriya ta ɗauki alhakin kai jerin hare-hare kan sansanonin sojin Najeriya a jihar Borno cikin mako guda, tare da kashe sojoji da dama.

Wane ne Mojtaba Khamenei, sabon sabon jagoran addinin Iran?

Wane ne Mojtaba Khamenei, sabon sabon jagoran addinin Iran?

Litinin 9 Maris, 2026 da 8:39:03 Safiya

An sanar da hakan ne a gidan talabijin na gwamnatin ƙasar ta Iran, inda wani mai gabatar da labarai ya karanta sanarwar.

Me ya sa shugaban Iran ya nemi afuwar maƙwaftan ƙasar?

Me ya sa shugaban Iran ya nemi afuwar maƙwaftan ƙasar?

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:00:03 Safiya

Abu ne mai wahala wata ƙasa ta nemi afuwar wata, musamman a alokacin da ake gwabza yaƙi, haka nan ma kalmomin da shugaban ƙasar ya yi amfani da su, sun ɗauki hankali.

Yadda ƴan adawar Najeriya ke shirin zaɓukan fidda gwani

Yadda ƴan adawar Najeriya ke shirin zaɓukan fidda gwani

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:00:57 Safiya

A bisa sabuwar dokar zaɓen Najeriya ta 2026, hanyoyin biyu aka amince da su domin zaɓukan fitar da gwani a cikin gidan jam’iyyun siyasa su ne hanyar masalaha da kuma ƴar tinƙe ko ƙato-bayan-ƙato.

Dabarun yin azumi a lokacin zafi

Dabarun yin azumi a lokacin zafi

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:01:39 Safiya

Duk da cewa a yankunan Afirka irin arewacin Najeriya da kudancin Jamhuriyar Nijar da kuma makwafta, an fara azumin Ramadana na 2026 cikin yanayi na ni’ima, lamarin ya sauya a baya-bayan nan, inda ake zabga zafi.

Me ya sa ƙananan yara ke yin mura a kai-akai?

Me ya sa ƙananan yara ke yin mura a kai-akai?

Litinin 9 Maris, 2026 da 4:01:16 Safiya

Duk da cewa mura ba cuta mai tsanani ba ce a mafi yawan lokuta, rashin kulawa na iya haifar da matsaloli kamar rashin cin abinci da bushewar hanci, ko matsalolin numfashi.

‘An cimma matsaya kan zaɓen sabon jagoran addinin Iran’

'An cimma matsaya kan zaɓen sabon jagoran addinin Iran'

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran a bubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Lahadi 08/03/2026

City za ta kara da Liverpool, Arsenal da Southampton a kofin FA

City za ta kara da Liverpool, Arsenal da Southampton a kofin FA

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar 9 zuwa 14 ga watan Maris 2026.

Kocin Iraqi ya buƙaci a ɗage wasan cike-gurbin kofin duniya saboda yaƙin Iran

Kocin Iraqi ya buƙaci a ɗage wasan cike-gurbin kofin duniya saboda yaƙin Iran

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Maris 2026.

Real Madrid na son Tonali, Man U ta duƙufa kan Sangare

Real Madrid na son Tonali, Man U ta duƙufa kan Sangare

Litinin 9 Maris, 2026 da 3:59:02 Safiya

Callum Wilson ya yarda ya ci gaba da zama a West Ham, Ibrahim Sangare ya shiga cikin jerin ‘yan wasan da Manchester United ke nema, Manchester City ta kusa kammala cinikin Tino Livramento.

Man Utd na son Tavernier, Klopp ya musanta tattaunawa da Madrid

Man Utd na son Tavernier, Klopp ya musanta tattaunawa da Madrid

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:51:18 Safiya

Man United ta sanya dan wasan tsakiya na Bournemouth, Marcus Tavernier, a jerin wadanda take son saye, yayin da wakilin Jurgen Klopp ya ce ba wata tattauna da suke yi da Real Madrid ta zama kociyansu.

Trabzonspor ta ce Onana ya yi mata tsada, Tottenham na laluben kociya

Trabzonspor ta ce Onana ya yi mata tsada, Tottenham na laluben kociya

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:02:52 Safiya

Trabzonspor, ta Turkiyya ta ce ba za ta iya sayen Onana, wanda ta karba aro, a kan kudin da United ta yi masa ba na fam miliyan 40 zuwa 43 ba.

Ku aiko mana girke-girken Ramadan na 2026

Ku aiko mana girke-girken Ramadan na 2026

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:27:49 Yamma

Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.

Ta yaya yaƙin Iran zai cutar da ƙasashen Yamma ya kuma tallafi Rasha?

Ta yaya yaƙin Iran zai cutar da ƙasashen Yamma ya kuma tallafi Rasha?

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:01:17 Safiya

Samun kowane irin tsaiko a wannan hanya zai haifar da matsala da ƙasashen Turai, da Amurka da ma Shugaba Trump da kansa.

Hukunce-hukuncen da suka shafi azumin matafiya

Hukunce-hukuncen da suka shafi azumin matafiya

Lahadi 8 Maris, 2026 da 1:34:05 Yamma

Azumin watan Ramadana wajibi ne a kan kowane Musulmi, amma matafiya na cikin rukunin mutanen da ake yi wa rangwame. Sai dai akwai hukunce-hukunce na musamman da suka shafi azumin matafiyi.

Yadda aka kashe Kacalla Alti, ɗanbindigan da ke ‘dasa bama-bamai‘ a Zamfara

Yadda aka kashe Kacalla Alti, ɗanbindigan da ke ‘dasa bama-bamai‘ a Zamfara

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:49:44 Safiya

Ana yi wa Kacalla Alti kallon mataimaki ga ƙasurgumin ɗan bindigar nan da ya yi ƙaurin suna a jihohin Katsina da Zamfara, wato Ado Aliero.

Mece ce illar shan zuma ga jarirai da ƙananan yara?

Mece ce illar shan zuma ga jarirai da ƙananan yara?

Asabar 7 Maris, 2026 da 2:05:07 Yamma

Bincike daban-daban ya nuna cewa ba jarirai zuma nan da nan bayan haihuwa ko kafin a fara ba su nono al’ada ce da ta yaɗu a wasu ƙasashen Kudancin Asiya, ciki har da Indiya.

Mutanen da bai kamata su sha agwaluma ba

Mutanen da bai kamata su sha agwaluma ba

Asabar 7 Maris, 2026 da 4:46:06 Yamma

Agwaluma na daga cikin ‘ya’yan itatuwa da suka shahara a yankunan Afirka, musamman a kasuwanni inda ake sayar da ita a lokacin zafi.

‘Iran ta sake kai hari sansanin sojin Amurka a Bahrain’

'Iran ta sake kai hari sansanin sojin Amurka a Bahrain'

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Asabar 07/03/2026

Su wane ne shugabannin da ke gudanar da mulkin Iran?

Su wane ne shugabannin da ke gudanar da mulkin Iran?

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:47:12 Safiya

Mutumin da ya fi kowa iko a Iran shi ne jagoran addinin ƙasar tun bayan juyin juya-halin ƙasar da aka yi a 1979.

Wane ne Mojtaba Khamenei, wanda ake ganin zai zama jagoran addinin Iran?

Wane ne Mojtaba Khamenei, wanda ake ganin zai zama jagoran addinin Iran?

Lahadi 8 Maris, 2026 da 3:43:49 Yamma

A ranar Talata 3 ga watan Maris ne kafofin watsa labarai suka tabbatar da cewa Mojtaba yana raye, kuma yana cikin ƙoshin lafiya.

Wane zaɓi ya rage wa mataimakin gwamnan Kano bayan yunƙurin tsige shi?

Wane zaɓi ya rage wa mataimakin gwamnan Kano bayan yunƙurin tsige shi?

Asabar 7 Maris, 2026 da 3:59:59 Safiya

A ranar Alhamis ne Majalisar dokokin jihar ta Kano, ta fara shirin tsige mataimakin gwamnan jihar, bisa wasu zarge-zarge da aka gabatar a kansa a gaban majalisar, ranar Alhamis.

Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya

Trump ya buƙaci Iran ta miƙa wuya

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a 6 ga watan Maris 2026.

Dalilan jam’iyyun siyasar Najeriya na barazanar ƙaurace wa zaɓen 2027

Dalilan jam'iyyun siyasar Najeriya na barazanar ƙaurace wa zaɓen 2027

Asabar 7 Maris, 2026 da 3:57:41 Safiya

Shugabancin kungiyar jam’iyyun siyasa a Najeriya IPAC ya bayyana dalilan da suka sa jam’iyyun barazanar ƙaurace wa zaɓen 2027.

Hukuncin masu kallon fina-finan batsa a Ramadan

Hukuncin masu kallon fina-finan batsa a Ramadan

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 6:16:48 Yamma

Malama Habiba ta ce fina-finan batsa su ne fim wanda yake nuna suran tsraici da suran al’aura ko kuma yake maganganu a kan abubuwan da za su iya ta da sha’awa.

Yadda mayaƙan ‘Boko Haram suka kwashe wuni biyu suna ta’asa’ a Gwoza

Yadda mayaƙan 'Boko Haram suka kwashe wuni biyu suna ta'asa' a Gwoza

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 3:49:31 Yamma

Ngoshe gari ne da Musulmi suka fi yawa, sannan an kai harin ne a cikin dare a daidai lokacin da mutane suke buɗe-baki.

Sanya dogon wando, da sauran abin da ya kamata mace ta yi domin zuwa sallar asham

Sanya dogon wando, da sauran abin da ya kamata mace ta yi domin zuwa sallar asham

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 12:47:38 Yamma

Malamar ta kuma shawarci mata da su guje wa ɗaukan kaya da yawa yayin zuwa wurin sallolin dare.

Abin da ya sa Amurka ta nemi taimakon Ukraine a yaƙin Iran

Abin da ya sa Amurka ta nemi taimakon Ukraine a yaƙin Iran

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 10:31:10 Safiya

Ukraine na ƙera na’urori masu araha kuma masu tasiri sosai wajen kakkaɓo jiragen sama marasa matuƙa na kai hari, a ƙoƙarin da take na kare kanta daga ruwan bama-bamai da Russia ke yi mata.

Su wane ne ƙawayen Iran da suka rage?

Su wane ne ƙawayen Iran da suka rage?

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 4:01:34 Safiya

Ƙungiyoyi irinsu Hamas a Gaza, da Hezbollah a Lebanon, da ‘yantawayen Houthi a Yemen da wasu masu tada ƙayar baya a Syria da Iraqi da ake musu kallon ‘yan ta’adda sun daɗe suna farmakar Isra’ila.

Me ya sa wasu ke fargaba kan ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya?

Me ya sa wasu ke fargaba kan ƙirƙiro ƴansandan jihohi a Najeriya?

Jummaʼa 6 Maris, 2026 da 3:54:38 Safiya

Batun samar da ƴansandan jihohi a Najeriya na ci gaba da haifar da cecekuce a ƙasar musamman bayan ƙaddamar da sabon kwamiti da zai bayar da shawarar yadda za a samar da su.

Dole in kasance cikin masu zaɓen sabon jagoran addinin Iran - Trump

Dole in kasance cikin masu zaɓen sabon jagoran addinin Iran - Trump

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku rahoto kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da kuma abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 5 ga watan Maris 2026.

Me ya sa Iran ke kai wa ƙasashen Musulmi da ke maƙwaftaka da ita hari?

Me ya sa Iran ke kai wa ƙasashen Musulmi da ke maƙwaftaka da ita hari?

Alhamis 5 Maris, 2026 da 3:19:04 Yamma

An hango hayaƙi na tashi daga matatar mai ta Aramco da ke Saudiyya bayan harin Iran a ranar Litinin.