
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman bayanai dangane da yaƙin Iran da ma sauran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na 21/04/2026

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:29:25 YM
Abu ne mai wuya a gano abin da ya janyo tikitin ya yi tsadar gaske saboda Fifa ba ta fitar da yadda take tsara farashin tikiti ba.

Talata 21 Afirilu, 2026 da 10:05:32 SF
Makomar tattaunawar Iran da Amurka ta shiga cikin rashin tabbas yayin da lokacin da aka ɗebe na tsagaita wuta ke daf da karewa.

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:16 SF
Magoya bayan tsoffin yan takarar shugaban kasa a Najeriya Peter Obi, da kuma Rabiu Musa Kwankwaso sun kafa wata kungiya mai suna Obi–Kwankwaso (OK Movement) da ta soma tattaunawa domin ganin jam’iyyar ADC ta tsayar da su takarar shugaban kasa da mataimaki a zaben 2027 da ke tafe.

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:01 SF
Amurka da Iran sun yi amfani da batun toshe hanyoyin ruwa a yaƙin da ake yi yanzu. Don haka me tarihi ya nuna kan tasirin wannan mataki?

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:54:29 SF
A ƙarshen makon nan ne tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Malam Ibrahim Shekarau ya fice daga jam’iyyar hamayya ta PDP inda ya koma jam’iyya mai mulki ta APC.

Talata 21 Afirilu, 2026 da 3:53:44 SF
Dan wasan RB Leipzig da Ivory Coast Yan Diomande, mai shekara 19, shi ne wanda Liverpool ta ke son ta dauka domin maye gurbin dan wasan Masar Mohamed Salah

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 2:46:32 YM
A wani zaman da ta yi a Abuja, kotun ta ƙoli ta ɗage zaman sauraron shari’ar zuwa ranar 19 ga watan Afrilun 2027, wato kimanin shekara ɗaya daga yanzu.

__
Wannan shafi na kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa dangane da yaƙin Iran da kuma sauran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sassan duniya na 20/04/2026

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 5:12:12 YM
Rashin nasarar da ƙungiyar ta yi da ci 2-1 ya sake jefa ta cikin babbar barazanar gaza lashe Kofin Premier da ta shafe fiye da shekara 20 tana ƙishirwarsa.

__
Wannan shafi ne da zai ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga ranar Lahadi 19 zuwa Juma’a 24 ga watan Afrilun 2026.

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:55:28 SF
Hankalin Manchester United da Real Madrid ya koma kan Kocin Aston Villa Unai Emery, ko da yake Villa na da kwarin gwiwa a kansa

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:39 SF
Real Madrid na tunanin nada tsohon kocinta Jose Mourinho wanda ke jagorantar Benfica

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 6:07:53 YM
Masu tashi da wuri, wato yan safe kenan ya kamata su motsa jiki da safe domin samun cikakken amfani, yayin da wadanda suke yan dare ne ya fi dacewa su motsa jiki da yamma, in ji masu bincike.

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:51:23 SF
Liverpool ta bi sahun Manchester United a yunkurin dauko dan wasan Ingila Adam Wharton daga Crystal Palace, wadda ke son akalla fam miliyan 80 kan dan wasan .

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 12:13:35 YM
Yarjejeniyar - wadda aka ƙulla tsakanin ministan tsaron Najeriya da takwaransa na Turkiyya - ta ƙunshi samar da babban sansanin bayar da horo ga dakarun Najeriya, kamar yadda shalkwatar tsaron Najeriya ta bayyana.

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 1:11:15 YM
Wani lauya a Birtaniya James Netto da kuma wani Kelvin Kubai a Kenya, sun ce akwai kusan yara 100 da aka haifa kusa da sansanin sojin Birtaniya a Kenya.

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:54:18 SF
Manhajar Mythos za ta iya fin ɗan adam ƙoƙari kuma tana da kwarewa wajen tsaron intanet sai dai wannan ikirari da kamfanin Anthopic ya yi, ya haifar da tsoro a zukatan masu amfani da manhajojin kuɗi a duniya

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:54:35 SF
Tsohon gwamnan jihar Kano Ibrahim Shekarau, ya ce son yin takara ne a gaban jiga-jigan da ke jagorantar tafiyar ADC, ba wai bukatar ciyar da kasar gaba ba.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, 19/04/2026

Litinin 20 Afirilu, 2026 da 3:53:56 SF
Masana kimiyar sauyin yanayi sun yi gargarɗin cewa ka da a ruɗu da hasashen sauyin yanayi a watan Maris da Afrilu.

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 2:14:23 YM
Littattafan addini na baya su ma ba su ambato sunan wannan “Fir’aunan” ba, wanda ya mulki Misra kuma ya yi rayuwa da Annabi Musa.

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:54 SF
Jama’a a Najeriya na ci gaba da korafi kan zargin sakaci da aiki, da rashin kyakkyawar kulawar da ta dace ga majinyata a asibitin koyarwa na jami’ar Maiduguri a jihar Barno, al’amarin da ake zargin yana jefa majinyatan cikin mawuyacin hali, har ma da kai wasunsu ga rasa rayukansu.

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:53:08 SF
Tsananin azabar da aka sha lokacin cinikin bayi, musamman a yankunan baƙar fata na ƙara tabbatar da yadda bauta ta taka muhimmiyar rawa a tarihin nahiyar Afirka.

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 3:50:14 SF
Wanke muhimman wurare a jiki tare da yin wanka na wasu kwanaki a mako zai haifarwa da mutum rayuwa cikin ingantacciyar lafiya

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran yaƙin Iran da sauran abubuwan da ke faruwa a sassan duniya, Asabar 18/04/2026

Lahadi 19 Afirilu, 2026 da 5:30:04 YM
Yadda rage haske da maraice ya ke taimakawa wajen samun bacci cikin sauƙi

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 1:55:53 YM
A kowace shekara, miliyoyin mutane suna zuwa Saudiyya domin yin Umrah, wato ibadar da Musulmi ke iya yi a kowane lokaci, sabanin Hajji wanda wajibi ne sau ɗaya a rayuwa kuma yana gudana a watan karshe na kalandar Musulunci.

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:56 SF
Ƴan Najeriya na ta muhawara kan kalaman da shugaban majalisar dattawan Najeriya Sanata Godswill Akpabio ya yi cikin wannan mako game da alaƙar matsalar tsaro da zaɓen ƙasar na 2027 da ke tafe.

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:40 SF
Kafin cimma yarjejeniyar da ta sa ƙasar Iran buɗe mashigar Hormuz, ɗaya daga cikin manyan hanyoyin ruwa a duniya, hankalin duniya ya koma kan wata muhimmiyar mashigar.

Asabar 18 Afirilu, 2026 da 3:50:22 SF
Yayin da mutane da dama ke nuna fargabata kan mu’amala da tubabbun yan tada kayar bayan nan sama da 700 da gwamnatin Najeriya ta saki, wasu masana halayyar dan adam sun yi gargadin rashin jan su a jiki, na iya janyo su sake komawa ruwa.

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 2:13:01 YM
Duk da cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa yana samun nasara sosai a yaƙin, wani abu da ake ganin tamkar ya tsaya masa a wuya shi ne batun datse mashigar ta Hormuz.

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 6:54:31 YM
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya sanya hannu kan kasafin kuɗin ƙasar na 2026 da yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32.

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 4:58:51 YM
Yara ƙanana ba su da cikakken ƙarfin jure zafi kamar manya. Jikinsu ba ya iya daidaita zafin jiki yadda ya kamata, lamarin da ke sa su cikin saurin kamuwa da matsalolin da ke tattare da zafi. kamar yadda wata likitar yara Dr. Amina Yusuf ta shaida wa BBC.

Jummaʼa 17 Afirilu, 2026 da 4:10:27 SF
Mai bai wa shugaban Najeriya shawara na musamman, Bayo Onanuga ya ce: ‘‘Abin da kawai Atiku ya kamata ya yi shi ne ya manta da batun sake yin takara, saboda har yanzu lokaci ne na Kudu a zaben 2027.’’