world-service-rss

BBC News Hausa

Dole Iran ta daina goyon bayan mayaƙa a Lebanon - Trump

Dole Iran ta daina goyon bayan mayaƙa a Lebanon - Trump

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labarai kan yaƙin Iran da Amurka da Isra’ila da wasu abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Lahadi 21/06/2026.

Yadda za ku kula da cibiyar sabbin jarirai kafin ta faɗi

Yadda za ku kula da cibiyar sabbin jarirai kafin ta faɗi

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 4:49:23 YM

Ana yanke cibiyar jariri da zarar an haife shi, domin ba ta da sauran amfani.

Yadda yanayin jikin ƴanwasan ƙwallon ƙafa ya sauya cikin shekara 50

 Yadda yanayin jikin ƴanwasan ƙwallon ƙafa ya sauya cikin shekara 50

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 1:22:15 YM

More intense match play and advances in medicine and sports science have transformed the physiology of elite players, experts say.

Me ya sa yanzu ake yawan jin amon ƴan Kannywood a harkar siyasa?

Me ya sa yanzu ake yawan jin amon ƴan Kannywood a harkar siyasa?

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 3:54:48 SF

Ƴansiyasa kan yi amfani da shahararrun mutane wajen tallata manufofinsu da jam’iyyunsu.

Ko ƴan jaridar Najeriya za su iya iya bin sojojin kasar filin daga?

Ko ƴan jaridar Najeriya za su iya  iya bin sojojin kasar filin daga?

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 3:55:28 SF

Kungiyar ‘yan jarida ta kasa a Najeriya ta yi maraba da wani shiri da gwamnati ke duba yiwuwar aiwatarwa na bai wa ‘yan jarida damar bin tawagogin sojoji yayin da suke gudanar da ayyukansu a fagen daga, a wani mataki da ake ganin zai iya sauya yadda ake rahoto kan yakin da ake yi da ta’addanci a kasar.

Ƙasar da ke bayar da tallafi ga ma’auratan da ke son ƙarin haihuwa

Ƙasar da ke bayar da tallafi ga ma'auratan da ke son ƙarin haihuwa

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 3:55:14 SF

Yayin da take zaune a kan benci ada ke ƙarƙashin wata bishiya a harabar jami’ar birnin Debrecen da ke gabashin Hungary, Barbara Elek na ci gaba da duba saƙonninta na imel.

Lalurorin da za ka iya fuskanta idan kana fama da rashin ƙarfin mazakuta

Lalurorin da za ka iya fuskanta idan kana fama da rashin ƙarfin mazakuta

Asabar 20 Yuni, 2026 da 5:20:13 YM

Wani bincike ya nuna cewa fiye da rabin maza waɗanda suka zarta shekara 40 na fama da rashin ƙarfin mazaƙuta, sai dai kaɗan ne daga cikin irin wadannan maza ke amincewa su tattauna matsalar da makusantansu.

Jihohin Najeriya 10 da aka fi yi wa zamiyar bashi a shekarar 2026

Jihohin Najeriya 10 da aka fi yi wa zamiyar bashi a shekarar 2026

Asabar 20 Yuni, 2026 da 4:02:13 SF

A duk lokacin da wata jiha ta karɓi bashin ƙasashen waje, ana ware wani kaso daga rabon da za a ba ta daga asusun tara kuɗaɗe na tarayya domin biyan wani kaso na bashin.

Wace riba Amurka da Iran suka samu daga yarjejeniyar da suka ƙulla?

Wace riba Amurka da Iran suka samu  daga yarjejeniyar da suka ƙulla?

Asabar 20 Yuni, 2026 da 4:08:49 SF

Yarjejeniyar ta kawo ƙarshen yaƙin a hukumance, amma yanzu za a fara tattauna batutuwa masu tsauri.

Latsa nan domin ƙarin bayani

Latsa nan domin ƙarin bayani

Talata 2 Yuni, 2026 da 4:33:26 YM

Dukkanin bayanan da suka kamata ku sani kan Gasar Kofin Duniya ta 2026

Gasar kofin duniya 2026: Sifaniya ta ragargaji Saudiyya

Gasar kofin duniya 2026: Sifaniya ta ragargaji Saudiyya

__

Wannan shafin zai ke kawo muku yadda take kayawa tsakanin Sifaniya da Saudiyya har da hasashe da ƙididdigar karawar

Yamal ya kafa tarihi tun a wasan Cape Verde a gasar kofin duniya

Yamal ya kafa tarihi tun a wasan Cape Verde a gasar kofin duniya

__

Wannan shafin zai ke kawo muku sharhi da bayanai kan abin da ya shafi gasar cin kofin duniya, bayan da aka ci gaba da karawa ta bibiyu a cikin rukuni

Man city ta kusan daukar Maresca, Bayern Munich za ta sake tattaunawa da Olise

Man city ta kusan daukar Maresca, Bayern Munich za ta sake tattaunawa da Olise

Lahadi 21 Yuni, 2026 da 3:55:01 SF

Manchester City na gab da cimma matsaya kan kudin da za ta biya Chelsea domin ta samu damar nada Enzo Maresca a matsayin kocinta, ita kuwa Bayern Munich za ta yi kokarin sake tattaunawa da Michael Olise kan kwantaraginsa

Gasar kofin duniya 2026: Jamus ta kai zagaye na biyu

Gasar kofin duniya 2026: Jamus ta kai zagaye na biyu

__

Wannan shafin zai ke kawo muku yadda take kayawa tsakanin Jamus da Ivory Coast har da hasashe da ƙididdigar karawar

Wasan da zai kafa gagarumin tarihi a Gasar Kofin Duniya

Wasan da zai kafa gagarumin tarihi a Gasar Kofin Duniya

Asabar 20 Yuni, 2026 da 12:44:14 YM

Ranar Asabar za a buga wasan da zai shiga tarihin hukumar ƙwalon kafa ta duniya, shi ne tsakanin Tunisia da Japan karawa ta 1,000 a gasar cin kofin duniya a tarihi.

Abin da ya kamata ku sani kan zaɓen gwamnan jihar Ekiti na yau

Abin da ya kamata ku sani kan zaɓen gwamnan jihar Ekiti na yau

Asabar 20 Yuni, 2026 da 4:07:05 SF

A yau ne ake gudanar zaɓen gwamnan jihar Ekiti da ke kudu maso yammacin Najeriya, domin zaɓen mutumin da zai jagorancin jihar nan da shekara huɗu.

Musayar yawu ta turnuƙe tsakanin Trump firaministar Italiya

Musayar yawu ta turnuƙe tsakanin Trump firaministar Italiya

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Asabar 20 ga watan Yuni, 2026.

Hezbollah da Isra’ila sun amince su tsagaita wuta

Hezbollah da Isra'ila sun amince su tsagaita wuta

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

HPV: Cutar da ta fi yaɗuwa ta hanyar saduwa - mece ce rigakafinta?

HPV: Cutar da ta fi yaɗuwa ta hanyar saduwa - mece ce rigakafinta?

Jummaʼa 19 Yuni, 2026 da 5:50:40 YM

Bincike ya nuna cewa yin allurar rigakafin HPV na rage yawan kamuwa da cutar sankarar mahaifa da kusan kashi 90 cikin 100.

Abu 14 da ke ƙunshe a yarjejeniyar da Iran da Amurka suka saka wa hannu

Abu 14 da ke ƙunshe a yarjejeniyar da Iran da Amurka suka saka wa hannu

Alhamis 18 Yuni, 2026 da 1:24:41 YM

Da yammacin ranar Laraba ne shugaban Amurka, Donald Trump ya rattaɓa hannu kan yarjejeniya tsakanin Amurka da Iran da za ta kawo ƙarshen yaƙi tsakanin ƙasashen biyu.

Abubuwan da muka sani kan yarjejeniyar Iran da Amurka

Abubuwan da muka sani kan yarjejeniyar Iran da Amurka

Laraba 17 Yuni, 2026 da 7:13:44 YM

Har yanzu dai ƙasashen biyu ba su fitar da wata takarda da ta ƙushi yarjejeniyar a hukumance ba, amma sun ambaci wasu sharuɗɗan da ke ƙunshe a cikin ta.

In da yaƙin Iran ya yi tsawo da an faɗa cikin bala’i - Trump

In da yaƙin Iran ya yi tsawo da an faɗa cikin bala'i - Trump

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 17 ga watan Yuni 2026.

Me ya janyo musayar yawu tsakanin Rarara da Davido?

Me ya janyo musayar yawu tsakanin Rarara da Davido?

Laraba 17 Yuni, 2026 da 11:17:45 SF

Wata cece-ku-ce ta ɓarke a shafukan sada zumunta tsakanin fitattun mawaƙan Najeriya biyu na Davido da Rarara.

Matashiyar da ta ci alwashin ceton macizai daga illar ɗan’adam

Matashiyar da ta ci alwashin ceton macizai daga illar ɗan'adam

Laraba 17 Yuni, 2026 da 8:00:17 YM

Okikiola na ganin cewa macizai na da nasu amfanin kuma ya kamata a riƙa kare su.

Yadda majalisar wakilan Najeriya ta samar da kudurori don inganta tsaro

Yadda majalisar wakilan Najeriya ta samar da kudurori don inganta tsaro

Laraba 17 Yuni, 2026 da 3:53:08 SF

Majalisar wakilan Najeriya ta kammala sauraron ra’ayin jama’a akan wasu kudurorin don inganta tsaro

Matar da mijinta ya cire wa ido bayan ta kama shi da wata a kan gadonsu na aure

Matar da mijinta ya cire wa ido bayan ta kama shi da wata a kan gadonsu na aure

Laraba 17 Yuni, 2026 da 3:52:10 SF

Lokacin da Rosana da iske mijinta kwance da yarinyar, sai yarinyar ta gudu ta bar gidan kafin ta kama ta.

Yadda kawo ƙarshen yaƙin Iran ya fallasa raunin Amurka

Yadda kawo ƙarshen yaƙin Iran ya fallasa raunin Amurka

Laraba 17 Yuni, 2026 da 3:51:08 SF

Yarjejeniyar kawo ƙarshen yaƙi da sake buɗe mashigar Hormuz ta bar ɓangarorin a daidai matakin da suke sa’o’i 24 kafin fara yaƙin - sai dai yanzu dubban mutane sun mutu.

Me zai faru idan INEC ta soke rijistar jam’iyyar ADC?

Me zai faru idan INEC ta soke rijistar jam'iyyar ADC?

Laraba 17 Yuni, 2026 da 3:50:20 SF

Masana siyasa na ganin wannan hukuncin na iya kawo tsaiko ga jam’iyyun adawa a ƙasar, amma idan suka ɗauki matakin da ya dace da wuri za su yi wa tufkar hanci.

Me ya janyo musayar yawu tsakanin Rarara da Davido?

Me ya janyo musayar yawu tsakanin Rarara da Davido?

Laraba 17 Yuni, 2026 da 11:17:45 SF

Wata cece-ku-ce ta ɓarke a shafukan sada zumunta tsakanin fitattun mawaƙan Najeriya biyu na Davido da Rarara.

Me takarar Mustapha Kwankwaso a jam’iyyar NDC ke nufi?

Me takarar Mustapha Kwankwaso a jam'iyyar NDC ke nufi?

Talata 16 Yuni, 2026 da 4:56:00 YM

“Duk da dai idan aka tsaya aka kalli al’amarin za a ga ba Kwankwaso ba ne mutumin da ya fara tsayar da ɗansa ba. An yi shi a jihohi da dama inda shugabannin al’umma suka saka ƴaƴansu ko ƴan uwansu ko kuma surukansu takara. Kuma wasu sun kai ga nasara wasu kuma ba su kai ba,” in ji mai fashin baƙin siyasa.

Wane ne ya ƙirƙiro shekarar Musulunci?

Wane ne ya ƙirƙiro shekarar Musulunci?

Talata 16 Yuni, 2026 da 12:51:24 YM

Ranar Talatar nan ɗaya ga watan Muharram a jerin watannin Musulunci 12 da ke amfani da yanayin tafiyar wata, inda watanninta da ke cikinta ke farawa suke kuma ƙarewa daidai da yanayin ɓullowa da kuma ɓacewar wata.

Wane tasiri Atiku da Amaechi za su yi a zaɓen Najeriya na 2027?

Wane tasiri Atiku da Amaechi za su yi a zaɓen Najeriya na 2027?

Talata 16 Yuni, 2026 da 3:54:37 SF

Masana harkokin siyasa na ganin Atiku ya zaɓi Amaechi ne domin guje wa abin da ya faru da shi a 2023 ya sake faruwa.

Ba na jin daɗin abin da Isra’ila ke aikatawa - Trump

Ba na jin daɗin abin da Isra'ila ke aikatawa - Trump

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Talata 16 ga watan Yuni, 2026.

Yadda launukan rigar Ka’aba suka riƙa sauyawa tsawon shekaru

Yadda launukan rigar Ka'aba suka riƙa sauyawa tsawon shekaru

Talata 16 Yuni, 2026 da 3:55:24 SF

Kafin sauya rigar, akan kewaye da’irar ɗakin na ka’aba ta yadda mutane ba za su iya kaiwa jikin ɗakin ba, inda daga nan tawagar ma’aikata ke kwance tsohuwar rigar, sannan su nannaɗe ta cikin tsanaki.