world-service-rss

BBC News Hausa

Dalilan da suka sa Majalisar Rivers ta sake ƙaddamar da shirin tsige Fubara

Dalilan da suka sa Majalisar Rivers ta sake ƙaddamar da shirin tsige Fubara

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 10:48:15 Safiya

Ƴan majalisar guda 26 ne suka sanya hannu a takardar buƙatar, sannan shugaban majalisar, Amaewhule ya ce za su miƙa takardar zuwa ga gwamnan a cikin kwana bakwai.

Amurka ta dakatar da duk tallafinta a Somaliya

Amurka ta dakatar da duk tallafinta a Somaliya

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 8 ga watan Janairun 2026.

Wace ce Renee Nicole Good, matar da jami’an tsaron Amurka suka harbe?

Wace ce Renee Nicole Good, matar da jami'an tsaron Amurka suka harbe?

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 4:32:07 Yamma

Mutuwar Good, wadda fitacciyar mawaƙiyar baka ce, ta haifar da zanga-zanga a Amurka.

Ƙasashe biyar da Trump zai iya kai wa hari bayan Venezuela

Ƙasashe biyar da Trump zai iya kai wa hari bayan Venezuela

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 3:50:18 Safiya

Daga cikin tuhume-tuhumen da ake yi wa Maduro akwai zargin safarar miyagun ƙwayoyi da mallakar makamai, duk da ya musanta.

Mece ce matsayar ACF kan ƴantakarar shugaban ƙasa ga Arewa a zaɓen 2027?

Mece ce matsayar ACF kan ƴantakarar shugaban ƙasa ga Arewa a zaɓen 2027?

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 3:46:58 Safiya

Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewacin Najeriya ACF, ta bayyana wasu tsare-tsare kan arewa ga masu neman takarar shugaban kasa a zaɓen 2027.

Nau’ukan cutar kansa biyar da suka fi addabar ‘yan Najeriya

Nau'ukan cutar kansa biyar da suka fi addabar 'yan Najeriya

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 3:48:58 Safiya

Akwai dalilai da dama da masana suka bayyana cewa suna haifar da cuttukan kansa daban-daban a sassan jikin dan’adam, sai dai har yanzu bincike na ci gaba a fadin duniya domin samun makamar yaki da cutar.

Daga Bakin Mai Ita tare da Baba Sikata

Daga Bakin Mai Ita tare da Baba Sikata

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 3:51:25 Safiya

Abubakar Ibrahim wanda aka fi sani da Baba Sikata ya ƙware a harsuna daban-daban kamar yadda hakan ke nunawa a fina-finai amma ɗan asalin jihar Filato ne.

Kadarorin Malami da kotu ta miƙa wa EFCC

Kadarorin Malami da kotu ta miƙa wa EFCC

Laraba 7 Janairu, 2026 da 6:41:57 Yamma

Daga cikin kadarorin akwai otel-otel da gidajen zama da fulotai da makarantu da shaguna sannan EFCC ta ce ta gano su ne a Abuja da Kano da jiharsa ta Kebbi.

Amurka ta ƙwace jirgin dakon man fetur ɗauke da tutar Rasha

Amurka ta ƙwace jirgin dakon man fetur ɗauke da tutar Rasha

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Laraba 7 ga watan Janairu, 2026.

Ko Arsenal za ta iya ba da tazarar maki 8 a wasan yau?

Ko Arsenal za ta iya ba da tazarar maki 8 a wasan yau?

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa kai-tsaye daga ranar 4 zuwa 10 ga watan Janairu, 2026.

Liverpool na shawara kan Greennwood, Man City za ta rabu da Stones

Liverpool na shawara kan Greennwood, Man City za ta rabu da Stones

Alhamis 8 Janairu, 2026 da 3:55:35 Safiya

Liverpool na tunanin ɗauko tsohon ɗan gaban Man United Mason Greenwood, wanda ke bajinta a Marseille a bana, yayin da Man City ke shirin rabuwa da John Stones.

Raunin Kudus ya sa Tottenham neman sabon ɗan gaba, Liverpool ta ƙi sayar da Chiesa

Raunin Kudus ya sa Tottenham neman sabon ɗan gaba, Liverpool ta ƙi sayar da Chiesa

Laraba 7 Janairu, 2026 da 3:54:45 Safiya

Raunin da Mohammed Kudus ya ji ya yi muni fiye da yadda aka yi tsammani kuma wannan ya sa Tottenham neman sabon ɗan gaba a watan nan na Janairu.

Watakil Rashford ya koma Man U bayan korar Amorim, Juventus na zawarcin Chiesa

Watakil Rashford ya koma Man U bayan korar Amorim, Juventus  na zawarcin  Chiesa

Talata 6 Janairu, 2026 da 4:19:48 Safiya

Korar da aka yi wa kocin Man United, Ruben Amorim za ta iya ba ɗan wasan Ingila Marcus Rashford, wanda ke zaman aro a Barcelona, damar komawa Old Trafford.

Me ya sa Manchester United ta kori Ruben Amorim?

Me ya sa Manchester United ta kori Ruben Amorim?

Litinin 5 Janairu, 2026 da 10:20:50 Safiya

Yanzu haka Manchester United ce ta shida a teburin Premier, duk da haka hukumomin ƙungiyar sun yi ta kawar da kai kan kiraye-kirayen sallamar kocin, har sai a wannan lokaci.

Mene ne yawan man fetur ɗin Venezuela kuma me ya sa Amurka ke kwaɗayin shi?

Mene ne yawan man fetur ɗin Venezuela kuma me ya sa Amurka ke kwaɗayin shi?

Laraba 7 Janairu, 2026 da 5:12:16 Yamma

Shugaban Amurka Donald Trump na son iko da man Venezeula - to amma me muka sani kan yawan man da ƙasar ke da shi, da wahalhalun da take fuskanta kan masu tatsar albarkatun ƙasar da kuma irin tasirin da ke tattare da hakan a ɓangaren mai a duniya?

Shugabannin ƙasashe huɗu da Amurka ta kama

Shugabannin ƙasashe huɗu da Amurka ta kama

Laraba 7 Janairu, 2026 da 3:54:10 Safiya

Nicolas Moduro na Venezuela ba shi ne shugaban ƙasa na farko da Amurka ta kama tare da gurfanar da shi a gaban shari’a ba, an samu irin hakan a wasu ƙasashe uku na duniya kafin shi a baya-bayan nan.

PDP ko APC: Wace jam’iyya ce ta fi ƙarfi a lokacin ganiyarta?

PDP ko APC: Wace jam'iyya ce ta fi ƙarfi a lokacin ganiyarta?

Laraba 7 Janairu, 2026 da 3:53:40 Safiya

A yanzu da APC take sharafinta sosai, wasu na ganin kamar ta yi tumbatsa da ƙarfin da sai gani sai hange, lamarin da masana suka ce a baya jam’iyyar PDP ma ta kai wannan matsayi.

Yadda maganar sauya sheƙar tsohon Ministan Tsaro, Badaru ta samo asali

Yadda maganar sauya sheƙar tsohon Ministan Tsaro, Badaru ta samo asali

Laraba 7 Janairu, 2026 da 3:54:29 Safiya

'’Ta yaya mutum zai gina gida tun daga harsashi, bene ƙatoto, a masa fenti mutane ma su dinga zuwa, da ‘yan haya da ma ‘yan gidan, kuma shi a ce zai fita daga cikin gidan, to ya je ina?’’

Tsaka mai wuyar da Kannywood ke ciki

Tsaka mai wuyar da Kannywood ke ciki

Laraba 7 Janairu, 2026 da 4:33:06 Yamma

Yawancin fina-finan Najeriya da ake iya samu a Netflix da Amazon Prime na kudancin ƙasar ne.

Cutuka 5 da shan magani ba bisa ƙa’ida ba ke haifarwa

Cutuka 5 da shan magani ba bisa ƙa'ida ba ke haifarwa

Talata 6 Janairu, 2026 da 5:02:02 Yamma

Likitar ta ƙara da cewa magunguna da dama, musamman masu rage jin zafi ko raɗaɗi da wasu na gargajiya, na iya lalata koda.

‘Za mu baza jami’anmu don samar wa Najeriya zaman lafiya’

'Za mu baza jami'anmu don samar wa Najeriya zaman lafiya'

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 06/01/2026.

Yadda zanga-zanga da gargaɗin Amurka suka girgiza Iran karon farko cikin shekaru

Yadda zanga-zanga da gargaɗin Amurka suka girgiza Iran karon farko cikin shekaru

Talata 6 Janairu, 2026 da 4:13:59 Yamma

Zanga-zangar wadda ta fara kan taɓararewar tattalin arziki, ta riƙiɗe zuwa ta siyasa.

Me ya janyo taƙaddama tsakanin Wike da APC?

Me ya janyo taƙaddama tsakanin Wike da APC?

Talata 6 Janairu, 2026 da 4:04:12 Safiya

Sakataren APC, ya ce Wike ba ɗan jam’iyyar ba ne, don haka ba shi da hurumin tsoma baki a harkokin jam’iyyar, tare da shawartarsa da ya sauka daga muƙamin minista kuma ya daina halartar taron Majalisar Zartarwar ƙasar.

Wane tasiri gwamnoni ke yi wajen cin zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya?

Wane tasiri gwamnoni ke yi wajen cin zaɓen shugaban ƙasa a Najeriya?

Talata 6 Janairu, 2026 da 4:05:25 Safiya

Wasu na ganin gwamnonin na komawa ne domin kwaɗayin samun tikitin takarar kujerunsu da kuma yiyuwar sauƙin cin zaɓukansu.

An karya dokar ƙasa da ƙasa a Venezuela - MDD

An karya dokar ƙasa da ƙasa a Venezuela - MDD

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 05/01/2026.

‘Abin da Trump ya aikata a Venezuela zai iya zama ɗanba ga wasu shugabannin duniya’

'Abin da Trump ya aikata a Venezuela zai iya zama ɗanba ga wasu shugabannin duniya'

Talata 6 Janairu, 2026 da 4:06:50 Safiya

Ana ganin Trump ya yi amanna cewa shi yana da damar aikata abin da wasu ba su da damar yi.

Ranakun hutu da na bukukuwa a Najeriya cikin shekarar 2026

Ranakun hutu da na bukukuwa a Najeriya cikin shekarar 2026

Litinin 5 Janairu, 2026 da 4:08:34 Yamma

BBC ta duba jerin ranakun hutu da ƴan Najeriya za su samu a shekarar 2026 wadda ta kama.

Yadda China ta lafta haraji kan kwaroron roba don bunƙasa haihuwa

Yadda China ta lafta haraji kan kwaroron roba don bunƙasa haihuwa

Litinin 5 Janairu, 2026 da 4:59:02 Yamma

China ta ce ta ɗauki wannan matakin ne a ƙoƙarin da take yi na ƙarfafa gwiwar matasa su yi aure kuma su hayayyafa.

Rashin yarda, da sauran abubuwan da ke haifar da saɓani tsakanin Nijar da Benin

Rashin yarda, da sauran abubuwan da ke haifar da saɓani tsakanin Nijar da Benin

Litinin 5 Janairu, 2026 da 12:33:20 Yamma

A ranar Litinin ne gwamnatin ƙasar Benin da ke Yammacin Afirka ta sanar da rufe ofishin jakadancinta da ke Yamai, babban birnin Nijar, a wani abu da masana ke bayyanawa da taɓarɓarewar alaƙa tsakanin ƙasasashen biyu.

Manyan al’amuran siyasa da ake sa ran faruwarsu a Najeriya cikin 2026

Manyan al'amuran siyasa da ake sa ran faruwarsu a Najeriya cikin 2026

Litinin 5 Janairu, 2026 da 3:58:57 Safiya

A fagen siyasar ƙasar ana sa ran ganin abubuwa da dama kama daga kaɗa kugen babban zaɓen ƙasar na baɗi zuwa tsayar da ƴan takara da sauran abubuwa.

‘Sun yanka mutane kamar kaji’:Yadda aka kashe fiye da mutum 30 a Neja

‘Sun yanka mutane kamar kaji’:Yadda aka kashe fiye da mutum 30 a Neja

Lahadi 4 Janairu, 2026 da 2:15:06 Yamma

“Ƴanbindigar sun shiga garin a kan babura ɗauke da makamai, inda suka tattara mutane kuma daga baya suka riƙa bi suna masu yankar rago, wasu kuma suka harbe su. Wanda kawo yanzu an tattara gawarwaki aƙalla 42.’’

Abin da Trump ya ce zai yi wa Iran idan ta ƙara kashe masu zanga-zanga

Abin da Trump ya ce zai yi wa Iran idan ta ƙara kashe masu zanga-zanga

Litinin 5 Janairu, 2026 da 6:15:26 Safiya

Trump ya yi barazanar ne yayin da ake ta zanga-zangar tsadar rayuwa a Iran ɗin sama da mako ɗaya.

Yadda tsutsa ke shiga cikin ɗan’adam

Yadda tsutsa ke shiga cikin ɗan'adam

Litinin 5 Janairu, 2026 da 3:59:31 Safiya

Suna iya shiga jiki ta hanyar shan ruwa ko cin abincin da ya gurɓace, da kuma wasu abubuwa da ke janyo su, inda alamominsu suka haɗa da ganin dogayen tsutsotsi a bahaya, da ciwon ciki da ƙaiƙayin dubura.

‘Muna neman jam’iyyar haɗaka amma wadda za ta ba ni takara’

'Muna neman jam'iyyar haɗaka amma wadda za ta ba ni takara'

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, Lahadi 04/01/2026