
Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:02:51 Safiya
Mutane da dama na ɗaukar ƙungiyoyin Miyetti Allah MACBAN da Kautal Hore a matsayin abu guda, kodayake sun sha bamban ta fuskar muradunsu.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Litinin 16 ga watan Fabrairun 2026.

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:03:45 Safiya
Murillo na jan hankalin kungiyoyi a London, abokin wasansa na Nottingham Forest Morgan Gibbs-White zai iya komawa Manchester City, yayin da Everton ke ci gaba da sha’awar Harry Wilson na Fulham.

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:08:06 Safiya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya zargi ofishin mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan harkokin tsaro, a ƙaƙashin jagorancin Mallam Nuhu Ribadu, da sayo kimanin kilogiram 10 na wani sinadari mai haɗari da ake kira ‘thallium sulphate’, daga ƙasar Poland.

Litinin 16 Faburairu, 2026 da 4:04:49 Safiya
Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da zaman fargaba ke ƙaruwa yayin da ake ci gaba da tattaunawa tsakanin Iran da Amurka.

__
Wannan shafi ne da ke kawo mu ku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 6:25:01 Yamma
A lokuta da dama cin amana na kawo sauyi cikin wasu tsare-tsare.

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 1:08:12 Yamma
Akwai tambayoyi guda huɗu da ya kamata ki yi wa kan ki kafin ki yanke shawarar cewa za ki ci gaba da abota ko kuma za ki yanke hulɗa da tsohon masoyinki.

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:00:13 Safiya
Wasu ƴan Najeriya sun bayyana damuwa kan yadda jadawalin zaɓen 2027 da hukumar ta fitar, ta la’akari da yadda ya nuna za a yi zaɓen ne a tsakiyar watan Ramadan na baɗi.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Lahadi 15 zuwa 20 ga Fabrairu 2026

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a duniyar wasanni daga Lahadi 08 zuwa 13 ga Fabrairu 2026

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:00:54 Safiya
Anthony Gordon zai iya komawa Merseyside, Mohamed Salah zai bar Liverpool, Arsenal na zawarcin Castello Lukeba, yayin da Manchester United ke sa ido kan ‘yan wasa biyu na gasar Serie A.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:58:51 Safiya
Man City, da Chelsea da Bayern Munich na rige-rigen daukar Igor Thiago, Dayot Upamecano ya yi wa Real Madrid da Liverpool fancale, yayin da Real Madrid ke son ci gaba da rike Endrick a kungiyar a kakar wasa mai zuwa.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:58:06 Safiya
Tottenham na nuna sha’awarta kan Christian Pulisic, Paris St-Germain na shirin yin tayin fam miliyan 100 ga Carlos Baleba na Brighton, Newcastle United za ta yi zawarcin sabon dan wasan gaba a bazara.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 5:23:38 Yamma
Dubban mutane ne suka halarci bukukuwan gasar kamun kifin Argungu ta 2026 da aka shirya a jihar Kebbi.

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:01:57 Safiya
Ma’aikatar tsaron Ukraine ta ce an gano gawarwakin Hamzat Kazeem Kolawole da Mbah Stephen a Luhansk, kuma ta ce dukkansu biyu sun yi rajistar shiga rundunar sojin Rasha ne a shekarar 2025.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 6:20:56 Yamma
Mutumin mai ‘ya’ya biyu ya samu wani kurji ne a kasan harshensa wanda ya samo asali daga kwayoyin cuta na HV.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya

Lahadi 15 Faburairu, 2026 da 4:01:28 Safiya
Matsalar ƙwaɗayin cin wasu abubuwan da ba abinci ba ne da ake kira (PICA) a likitance, an fi samunta a tsakanin mata masu juna biyu da kuma ƙananan yara.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 1:12:07 Yamma
BBC ta zanta da masana waɗanda suka yi nazari kan nonon raƙumi domin sanin amfaninsa ga lafiya.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:58:06 Safiya
Sabbin takardu da aka fitar sun nuna cewa an aika da ɓangarorin kyallen da ke lulluɓe ka’aba mai tsarki daga wuri mafi tsarki na Musulunci - wanda aka saba gani a gidajen tarihi da cibiyoyin al’adu - zuwa Jeffrey Epstein.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 7:33:51 Yamma
Ƙasashe marasa galihu waɗanda yawanci suka dogara kan irin tallafin da suke samu daga hukumomi irinsu Majalisar Ɗinkin Duniya, Bankin Duniya da kuma Cbiyar Cinikayya ta Duniya, ya zama tilas yanzu su sake duba yanayin dangantaka.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Juma’a13 ga watan Fabrairun 2026.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:55:42 Yamma
Hukumar zaɓen Najeriya ta sanar da jadawalin zaɓukan shekarar 2027 mai zuwa.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:59:51 Safiya
Rahoton Majalisar Dinkin Duniya ya ce mayakan RSF sun aikata manyan laifukan yaki a birnin el-Fasher.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 4:00:25 Safiya
Ko da yake tambaya ce mai haifar da mabambantan ra’ayoyi, abu ɗaya da ake da tabbaci a kansa shi ne rabuwar soyayya na haifar da mummunan baƙin ciki.

Asabar 14 Faburairu, 2026 da 3:27:49 Yamma
Ku sanya bidiyon abincin buɗe-baki na musamman da kuka haɗa wa iyalanku ta yadda wasu za su iya kallo su kwaikwaya.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 11:53:11 Safiya
A ranar 13 ga watan Fabarairun 1976, wasu matasan hafsoshin tsaron Najeriya da suka kira kansu “masu son kawo canji” suka sanar da kifar da gwamnatin Murtala.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 4:32:59 Safiya
A ranar Alhamis 12 ga watan Faburairun 2026 jami’an tsaron Najeriya suka yi yunƙurin kama tsohon gwamnan jihar Kaduna, jim kaɗan bayan saukar sa a Najeriya daga ƙasar Masar lamarin da ya janyo sa-in-sa a tsakanin su.

Alhamis 12 Faburairu, 2026 da 5:02:56 Yamma
Matakin na zuwa ne bayan da aka yi wa shugaban ƙasar ta Ghana shaguɓe lokacin da ya saka rigar ya kuma kai ziyara Zambia a makon da ya gabata.

Alhamis 12 Faburairu, 2026 da 12:08:16 Yamma
Sauran waɗanda rahoton ya ambato ƙungiyoyi ne, waɗanda su ma ƙudurin ya ce suna cikin masu aikata abubuwan da ba su dace ba kan Kiristoci a Najeriya.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:54:54 Safiya
Fargabar da ake ita na cewa Sudan ta Kudu - da ta kasance karamar ƙasa a duniya - za ta afka cikin gagarumin yaƙin basasa na ci gaba da ƙaruwa yayin da ake ci gaba da gwabza faɗa.

Jummaʼa 13 Faburairu, 2026 da 3:55:35 Safiya
Durkushewar haɗin gwiwa ta ƙasa da ƙasa da ake samu a yunƙurin da ake yi na yaƙi da ta’addanci ya bar wata kafa da masu tsatsaurar ra’ayi ke amfani da ita wurin yaɗa manufogfinsu da kuma samun ƙarin mabiya.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 12 ga watan Fabrairun 2026.