world-service-rss

BBC News Hausa

APC ta nada Abdulaziz Yari Darakta-Janar na yakin zaben Tinubu

APC ta nada Abdulaziz Yari Darakta-Janar na yakin zaben Tinubu

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da maƙwaftan ƙasashe da kuma sauran sassan duniya na ranar Asabar 21 ga watan Agustan 2026.

Yadda yanbindiga suka abka Masallatan Juma’a suka saci mutane a Neja

Yadda yanbindiga suka abka Masallatan Juma'a suka saci mutane a Neja

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:53:53 SF

Wasu yanbindiga sun kai hari a wasu kauyuka na jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya inda suka kwashi mutane da ba a san yawan su ba a lokacin da suke Sallar Juma’a.

Arsenal ta nace wa Osimhen, Liverpool ta tuntuɓi Madrid kan Endrick

Arsenal ta nace wa Osimhen, Liverpool ta tuntuɓi Madrid kan Endrick

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:59:31 SF

Liverpool ta tuntuɓi Madrid kan Endrick, Chelsea na jiran tayin Nicolas Jackson, yayin da Arsenal ta miƙa buƙatar ta kan Victor Osimhen.

PDP: Babbar jam’iyyar Najeriya da a yanzu ke gargarar mutuwa

PDP: Babbar jam'iyyar Najeriya da a yanzu ke gargarar mutuwa

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:55:06 SF

PDP wadda a da ita babbar jam’iyyar siyasa ce a Afirka, tana cikin haɗarin shuɗewa bayan zaɓen watan Janairu.

Makaman yaƙi 9 da za su sauya fasalin yaƙe-yaƙe a duniya

Makaman yaƙi 9 da za su sauya fasalin yaƙe-yaƙe a duniya

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:57:59 SF

Yanzu salon yaƙi na ƙara karkata zuwa makaman da ba a iya ganinsu cikin sauƙi, waɗanda ke amfani da fasahar AI, fasahar laturoni da kuma tsaron sararin samaniya.

Ko Iran za ta iya kai wa ƙasashen Turai hari?

Ko Iran za ta iya kai wa ƙasashen Turai hari?

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:59:03 SF

Iran na iya kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka da ke Turai idan Donald Trump ya sake kai wa Iran hari, a cewar jaridar Financial Times, wadda ta ce ta samu wannan bayani daga majiyoyin da ke kusa da hukumomin Iran.

Ya kamata a kawo ƙarshen yaƙin Iran a yanzu - Pezeshksian

Ya kamata a kawo ƙarshen yaƙin Iran a yanzu - Pezeshksian

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da maƙwaftan ƙasashe da kuma sauran sassan duniya na ranar Juma’a 21 ga watan Agustan 2026.

Sinadaran gina jiki 5 da mata ke buƙata

Sinadaran gina jiki 5 da mata ke buƙata

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 4:08:01 YM

Cin abinci mai gina jiki da kuma daidaitaccen tsari shi ne ginshiƙi mafi muhimmanci na lafiyar jiki. Saboda haka, irin zaɓin abincin da kike yi yana da babban tasiri ga ƙoshin lafiyarki da kuma yadda za ki tsufa cikin koshin lafiya.

Yadda mutum 48 suka mutu bayan kifewar kwale-kwale a Sokoto

Yadda mutum 48 suka mutu bayan kifewar kwale-kwale a Sokoto

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 4:12:03 YM

Kifewar kwale-kwale na ci gaba da zama ɗaya daga cikin manyan abubuwan da ke jawo asarar rayuka a Najeriya, musamman a yankunan da ake amfani da koguna ke a matsayin hanyar sufuri ta yau da kullum.

Ko shakka babu Liverpool za ta karo sabbin ‘yan wasa - Araola

Ko shakka babu Liverpool za ta karo sabbin 'yan wasa - Araola

__

Wannan shafi na kawo muku labaran wasanni ne daga sassan duniya, kasuwar musayar ‘yan wasa da kuma manyan sauye-sauyen da ke faruwa a fagen

Arsenal na nazari kan Yildiz, Atletico na dab da kammala cinikin Jackson

Arsenal na nazari kan Yildiz, Atletico na dab da kammala cinikin Jackson

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:58:59 SF

Arsenal na nazari kan Kenan Yildiz, Atletico Madrid na son kammala yarjejeniya da Nicolas Jackson yayin da Manchester City ke tattaunawa kan Allan Elias.

Man City da Man Utd na hamayya kan Kone, Barca ta haƙura da Alvarez

Man City da Man Utd na hamayya kan Kone, Barca ta haƙura da Alvarez

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:06:55 SF

Manchester City na shirin hamayya da Manchester United kan Manu Kone, Aston Villa na son Tosin Adarabioyo yayin da Tottenham ke tattaunawa domin ɗauko ƴanwasan Man City guda biyu.

Harry Kane zai koma Al Hilal, Newcastle na zawarcin Nico Gonzalez

Harry Kane zai koma Al Hilal, Newcastle na zawarcin Nico Gonzalez

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:58:51 SF

Al-Hilal na tattaunawa da Harry Kane da Ollie Watkins, Newcastle na nazari kan Nico Gonzalez yayin da ƙoƙarin Sunderland na mallakar Dayann Methalie ke neman rushewa.

Man City ta dage kan Enzo Fernandez, Sao Paulo da West Ham na neman Vardy

Man City ta dage kan Enzo Fernandez, Sao Paulo da West Ham na neman Vardy

Talata 18 Agusta, 2026 da 3:53:27 SF

Manchester City ta dagae kan Enzo Fernandez, ƙungiyoyi na neman ɗanwasan gefen Chelsea, Pedro Neto, yayin da aka yi wa ɗanwasan tsakiyar Manchester United, Bruno Fernandes tayin albashi mai tsoka.

Me ya sa Tinubu da Atiku ke cacar baki kan tallafin man fetur?

Me ya sa Tinubu da Atiku ke cacar baki kan tallafin man fetur?

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 9:47:49 SF

Yayin da yake zantawa da tawagar gwamnan Osun a ofishinsa, Shugaba Tinubu ya ce kafin hawansa mulki kimanin jihohin ƙasar 27 ba sa iya biyan alabashin ma’aikantsu, balle kuɗin ƴanfansho.

Shirin da manyan ƙungiyoyin Premier 6 suka yi don tunkarar sabuwar kaka

Shirin da manyan ƙungiyoyin Premier 6 suka yi don tunkarar sabuwar kaka

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 11:24:05 SF

Akwai ƙungiyoyin da za su iya shiga gasar cin Premeir, akwai kuma ma su neman kare matsayi.

Mene ne sabon shirin tsaron ƙasa da Tinubu zai samar a Najeriya?

Mene ne sabon shirin tsaron ƙasa da Tinubu zai samar a Najeriya?

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:56:15 SF

Shirin na zuwa ne a yayin da ƴanƙasar ke ƙara nuna damuwa kan hare-haren ƴan ta’adda da satar mutane da rikice-rikicen manoma da makiyaya da kuma ayyukan masu garkuwa da mutane.

Abu 5 da za ku yi la’akari wajen zaɓen ɗantakara a 2027

Abu 5 da za ku yi la'akari wajen zaɓen ɗantakara a 2027

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:57:27 SF

Ana yi wa masu zaɓe alƙawura da dama domin neman ƙuri’unsu, ciki har da wasu alkawuran da ake ganin zai yi wuya a iya cika su.

Me ya janyo sabon takun saƙa tsakanin Turkiyya da Isra’ila?

Me ya janyo sabon takun saƙa tsakanin Turkiyya da Isra'ila?

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:58:26 SF

Turkiyya ta yi Allah-wadai da harin da aka kai kan sansanin soji na Abu Duhur da ke lardin Idlib a arewa maso yammacin Syria, bayan hare-haren sama da suka lalata filin jirgin da ma’ajiyar makamai.

Zan mayar da tallafin man fetur idan na ci zaɓe - Atiku

Zan mayar da tallafin man fetur idan na ci zaɓe - Atiku

__

Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 20 ga watan Agustan 2026.

Kalmomin Turanci 10 da aka Hausantar da su a shafukan sada zumunta

Kalmomin Turanci 10 da aka Hausantar da su a shafukan sada zumunta

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 7:06:47 YM

Masana harshen Hausa sun bayyana cewar irin wannan salo na Hausantar da kalmomi yana taƙaita rubutu sannan yana sa hira da yi sauri.

Yadda za ku kauce wa kamuwa daga ciwon idon Apollo

Yadda za ku kauce wa kamuwa daga ciwon idon Apollo

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 3:29:03 YM

Ciwon na haifar da damuwa musamman a wuraren taruwar jama’a kamar makarantu, kasuwanni da ofisoshi, inda mutane ke yawan mu’amala da juna.

Shugaba Paul Biya na Kamaru ya koma gida bayan shafe watanni biyu a ƙetare

Shugaba Paul Biya na Kamaru ya koma gida bayan shafe watanni biyu a ƙetare

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:46:33 YM

Shugaban Kamaru, Paul Biya ya koma ƙasarsa bayan shafe fiye da watanni biyu yana wani abin da aka bayyana a matsayin “zama na ƙashin kai” a birnin Geneva na ƙasar Switzerland.

Jihohin Najeriya 5 da kowane ɗantakarar shugaban ƙasa ke son lashewa

Jihohin Najeriya 5 da kowane ɗantakarar shugaban ƙasa ke son lashewa

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:04:54 SF

Duk da cewa Tinubu tsohon gwamnan Jihar Legas ne, ya sha kaye a jihar a zaben 2023 a hannun Peter Obi, yayin da Atiku ya yi nasara a wasu muhimman jihohin Arewacin Najeriya.

Abu 4 da gwamnatin Najeriya ta ce ta yi da kuɗin tallafin man fetur da ta tara

Abu 4 da gwamnatin Najeriya ta ce ta yi da kuɗin tallafin man fetur da ta tara

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 11:38:19 SF

A lokacin cire tallafin, Shugaba Tinubu ya ce ya ɗauki matakin ne sakamakon yadda ake zargin cewa wasu tsiraru na amfani da tallafin wajen arzurta kansu.

Shin ko Iran da Amurka sun shiga wani sabon zangon yaƙi ne?

Shin ko Iran da Amurka sun shiga wani sabon zangon yaƙi ne?

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:05:53 SF

Ranar Litinin, 17 ga Agustan 2026, ta zama ƙarshen wa’adin kwanaki 60 da aka bai wa Iran da Amurka domin cimma wata yarjejeniya mai faɗi da za ta kawo ƙarshen yaƙin, ta kuma magance batun shirin nukiliyar Iran, tare da sake buɗe mashigar ruwa ta Hormuz.

Abubuwa 6 da INEC ta haramta game da yaƙin neman zaɓe

Abubuwa 6 da INEC ta haramta game da yaƙin neman zaɓe

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:03:15 SF

Yaƙin neman zaɓe, lokaci ne da aka fi samun rikici da musayar wayu tsakanin mabiya jam’iyyu daban-daban a Najeriya, inda a wasu lokutan ma ake sabun tashe-tashen hankula.

Yadda za ku fara kasuwanci da ƙaramin jari har ya bunƙasa

Yadda za ku fara kasuwanci da ƙaramin jari har ya bunƙasa

Laraba 19 Agusta, 2026 da 6:38:46 YM

A Najeriya da ke fama da hauhawar farashin kayayyaki, ƙarancin kuɗi da kuma tsadar yanayin gudanar da sana’a ko kuma kasuwanci, farawa da ƙaramin jari na iya zama babban ƙalubale.

Me yarjejeniyar zaman lafiya da jam’iyyu suka sanya wa hannu ta ƙunsa?

Me yarjejeniyar zaman lafiya da jam'iyyu suka sanya wa hannu ta ƙunsa?

Laraba 19 Agusta, 2026 da 4:33:57 YM

A ranar Talatya ne manyan jam’iyyun siyasa da ƴan takararsu suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya (Peace Accord) a Abuja, inda suka yi alƙawarin gudanar da yaƙin neman zaɓen cikin lumana da mutunta dokokin zaɓe.

Waɗanne masarautu Ɗanfodio ya ci da yaƙi kuma ina ne ake kira daular Sokoto?

Waɗanne masarautu Ɗanfodio ya ci da yaƙi kuma ina ne ake kira daular Sokoto?

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:58:05 SF

Masanin tarihin ya ce a yankin Gudu da ke jihar Sakkwato ne Shehu Usman Danfodiyo ya fara kafa tuta.

Me ya sa sanin inzalin mace ke da wuya?

Me ya sa sanin inzalin mace ke da wuya?

Talata 18 Agusta, 2026 da 5:33:11 YM

Kama daga sanin ainahin wurin da mace ta fi jin daɗi a taɓa mata, da yin inzali fiye da sau ɗaya, sanin ilimin yadda jin daɗin jikin mace yake ta fannin jima’i abu ne da a da ya gagari masana kimiyya.

Jiragen yaƙi 6 da suka fi tsananin gudu da ƙasashen da suka mallake su

Jiragen yaƙi 6 da suka fi tsananin gudu da ƙasashen da suka mallake su

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:59:23 SF

Tsawon lokaci, jirgin yaƙin Amurka na F-16 ya kasance ɗaya daga cikin jiragen yaƙi mafiya gudu a duniya.

Kun san shafe dogon lokaci cikin talauci na iya taɓa lafiyar ƙwaƙwalwarku?

Kun san shafe dogon lokaci cikin talauci na iya taɓa lafiyar ƙwaƙwalwarku?

Laraba 19 Agusta, 2026 da 11:13:58 SF

Wani bincike da masana kimiyya na Birtaniya suka yi ya gano cewa mutanen da ke fuskantar matsalolin kuɗi na tsawon lokaci na da yiwuwar samun kansu cikin larurar ƙwaƙwalwa da raguwar ƙarfin tunani da sarrafa bayanai yayin da suka kai matsakaitan shekaru.

Abin da ya kamata ku sani kan yaƙin neman zaɓen Najeriya da za a fara yau

Abin da ya kamata ku sani kan yaƙin neman zaɓen Najeriya da za a fara yau

Laraba 19 Agusta, 2026 da 4:02:30 SF

'’Kamar yadda dokar zaɓe ta 2026 ta tanadar, sashe na 94, sakin layi na biyu, ya buƙaci jam’iyyun siyasa su fara yaƙin neman zaɓe na shugaban ƙasa da kuma ‘yan majalisu na tarayya, kwanaki 150 kafin ranar zaɓe.’’