
Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 11:40:36 SF
Wasu ƙungiyoyin Malaman addinin Musulunci da suka haɗa da na ƙungiyar sufaye ta Tijjaniya a Najeriya da zuri’ar Sheikh Usmanu Danfodiyo da sauran su, sun gabatar da koke ga gwamnatin Jihar Sakkwato da kuma Fadar Mai alfarmaSarkin Musulmi kan wasu kalamai da ake dangantawa da Sheihk Ayuba Musa Lukuwa da ake zargi suna taɓa martaba da matsayin Annabi Muhammad (SAW).

__
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Juma’a 11/09/2026

Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 7:34:59 SF
A yau ne za a gudanar da bikin tunawa da waɗanda suka rasa rayukansu a harin a Amurka, inda ake sa ran gudanar da bukukuwa da wasu shirye-shirye daban-daban.

Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 3:58:18 SF
Masana da masu sa ido kan harkokin siyasa na ganin cewa wasu jihohin za su fi ɗaukar hankali saboda sauye-sauyen siyasa da sauya sheƙar manyan ƴan siyasa zuwa wasu jam’iyyu da kuma ƙulla sabbin ƙawance.

Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 4:00:12 SF
An dai sha ganin yadda batun saka hijabi ke tayar da ƙura, lamarin da ya sa wasu ke tambayar matsayinsa da asalinsa, musamman ganin akwai na’uka daban-daban na hijabin.

Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 4:00:43 SF
A cikin ƴan makonnin nan, an sake samun ƙaruwar rikici tsakanin mayaƙan Houthi na Yemen da Saudiyya, lamarin da ya jawo tattaunawa kan rawar da ƙawancen tsaro na Pakistan da Turkiyya da Saudiyya ka iya takawa.

__
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Laraba 10/09/2026

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 4:59:14 YM
A cewarsa, samfurin Apple ɗin zai “sake fasalin wayoyi masu irin wannan fasahar ta rufewa da buɗewa.”

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 12:12:40 YM
A ranar Laraba ne ƴan takarar gwamnoni na ADC daga jihohin Arewa maso yammacin Najeriya suka bayyana manufofinsu, yayin da aka fara buɗe kafar fara yaƙin neman zaben gwamnoni na 2027.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran wasannin BBC Hausa daga 7 zuwa 12 ga watan Satumbar 2026.

Jummaʼa 11 Satumba, 2026 da 3:59:44 SF
Watakila Martin Zubimendi ya gabatar da bukatar barin Arsenal a watan Janairu, yayin da Mauro Icardi ke da damar tafiya Everton, kungiyar da ta basar a kan maganar alakarta da Anthony Martial.

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 4:14:34 YM
An zabi Sadio Mane da Achraf Hakimi a matsayin waɗanda za su yi takarar kyautar Ballon d’Or ta wannan shekarar - amma yaushe ne wani ɗan Afirka zai lashe kyautar da ta fi kowacce shahara a fagen ƙwallon kafa a karon farko tun shekarar 1995?

Laraba 9 Satumba, 2026 da 2:14:23 YM
Bikin na bana na da muhimmanci saboda zai cika shekara 70 tun lokacin da aka ƙirƙiro kyautar a shekarar 1956.

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 4:15:20 SF
Lewis Hall na iya barin Newcastle United duk da cewa ya amince da sabon kwantiragi, yayin da Yasin Ayari ya kusa kulla yarjejeniya da Brighton, amma Kaoru Mitoma na shirin tafiya, ita kuwa Chelsea za ta koma zawarcin Manu Kone a kokarin samun dan wasan tsakiya.

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 12:09:50 YM
Ko a wannan makon ma sai dai babban jami’in Majalisar Dinkin Duniya mai kula da Haƙƙin Ɗan Adam, Volker Türk, ya yi gargaɗin cewa tasirin kirkirarriyar basira ta AI na iya zama “barazana ga wanzuwar bil’adama”.

__
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Laraba 09/09/2026

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 4:00:40 SF
Martanin da Isra’ila ta mayar ga matakin da gwamnatin Birtaniya ta ɗauka na haramta ciniki da matsugunan Isra’ila a Yammacin Kogin Jordan da aka mamaye ya tabbatar da muhimmancin wannan lokacin.

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 3:58:35 SF
A ranar Larabar nan 9 ga Satumba 2026, ne Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta amince a fara yakin neman zaɓe a hukumance ga ‘yan takarar gwamnoni da na majalisun jihohi gabanin zaɓukan 2027. Wannan na zuwa ne bisa jadawalin zaɓe da hukumar ta fitar.

Alhamis 10 Satumba, 2026 da 3:59:54 SF
A wasu jihohin an kai ruwa rana kafin masu matsaya kan wanda zai tsaya wa jam’iyyar takara, musamman inda ake da ƴan takara masu tasiri da kuma manyan jiga-jigan APC a jihohin.

Laraba 9 Satumba, 2026 da 4:31:37 YM
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce bincikenta ya gano cewa matashin ya aikata hakan ne bayan an yi masa alƙawarin samun ɗimbin kuɗi, amma daga bisani ya ce bai samu kuɗin da aka yi masa alƙawari ba.

Laraba 9 Satumba, 2026 da 4:44:08 YM
Wace dabba ce ke haddasa mutuwar mutane mafi yawa a kowace shekara? Idan ka yi tunanin zaki ne, to ka yi kuskure.

Laraba 9 Satumba, 2026 da 10:42:31 SF
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya fito ya bayyana cewa an hana shi shiga wasu al’ummomin da ya yi niyyar ziyarta a jihar Benue.

Laraba 9 Satumba, 2026 da 4:12:31 SF
Kamar sauran jam’iyyu ita ma jam’iyyar hamayya ta NDC ta fitar da jerin ƴan takarar da za su nemi goyon bayan mambobinta domin jagorantar jihohin ƙasar daban-daban.

__
Wannan shafi ne na kai tsaye da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya a ranar Talata 08/09/2026

Laraba 9 Satumba, 2026 da 4:08:34 SF
Hamayya na daga cikin muhimman ginshiƙan tsarin dimokraɗiyya, domin tana taimakawa wajen tabbatar da cewa masu mulki suna aiki cikin gaskiya da riƙon amana.

Laraba 9 Satumba, 2026 da 4:19:07 SF
Bidiyon da sauran shaidun da FBI ta kasa rabawa sun lalata musantawar Omar al-Bayoumi na tsawon shekaru 25.

Talata 8 Satumba, 2026 da 5:18:32 YM
Babban ƙalubalen da Shugaba Samia ke fuskanta ya shafi yadda za ta taƙaita al’amuran rayuwarta da suka shafi hulɗa da jama’a da zirga-zirga kamar yadda ƙa’idojin idda suka tanada.

Talata 8 Satumba, 2026 da 4:21:23 YM
Sana’ar Fidelia ita ce dakon juna-biyu. Ta haifa wa wasu mutane ƴan-uku a kwanakin baya, yanzu kuma tana shirin sake ɗaukar wani cikin.

Talata 8 Satumba, 2026 da 10:52:56 SF
Attajirin Afirka, Aliko Dangote, ya sanar da cewa cikin kwanaki masu zuwa zai fara sayar da hannun jari a matatar man fetur ɗinsa.

Talata 8 Satumba, 2026 da 4:15:29 SF
Jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fara gangamin siyasa gabanin babban zaɓen 2027, inda ta gudanar da wani babban taro a Kano, wanda ya samu halartar manyan ƴan jam’iyyar daga ciki da wajen jihar.

Talata 8 Satumba, 2026 da 4:18:07 SF
BBC Persian ta samu kwafin yarjejeniyar nukiliya tsakanin Amurka da Saudiyya da aka sanya wa hannu a watan Yuli, kuma yarjejeniyar ba ta ƙunshi wani sharadi da ke tilasta wa Saudiyya ta amince da Isra’ila domin samun shirinta na nukiliya ba.

Talata 8 Satumba, 2026 da 4:20:22 SF
Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi kiran a sauya taswirar duniya da aka fi amfani da ita a yanzu da wata da za ta fi nuna ainihin girman nahiyoyi kamar Afirka.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya, 07/09/2026

Talata 8 Satumba, 2026 da 4:13:41 SF
Ɗan wasan Liverpool Federico Chiesa , zai nemi barin ƙungiyar a watan Janairu idan har ya fuskanci matsalar samun isasshen lokacin buga wasa bayan ya dawo daga jinya