
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da maƙwaftan ƙasashe da kuma sauran sassan duniya na ranar Asabar 21 ga watan Agustan 2026.

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:53:53 SF
Wasu yanbindiga sun kai hari a wasu kauyuka na jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya inda suka kwashi mutane da ba a san yawan su ba a lokacin da suke Sallar Juma’a.

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:59:31 SF
Liverpool ta tuntuɓi Madrid kan Endrick, Chelsea na jiran tayin Nicolas Jackson, yayin da Arsenal ta miƙa buƙatar ta kan Victor Osimhen.

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:55:06 SF
PDP wadda a da ita babbar jam’iyyar siyasa ce a Afirka, tana cikin haɗarin shuɗewa bayan zaɓen watan Janairu.

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:57:59 SF
Yanzu salon yaƙi na ƙara karkata zuwa makaman da ba a iya ganinsu cikin sauƙi, waɗanda ke amfani da fasahar AI, fasahar laturoni da kuma tsaron sararin samaniya.

Asabar 22 Agusta, 2026 da 3:59:03 SF
Iran na iya kai hare-hare kan sansanonin sojin Amurka da ke Turai idan Donald Trump ya sake kai wa Iran hari, a cewar jaridar Financial Times, wadda ta ce ta samu wannan bayani daga majiyoyin da ke kusa da hukumomin Iran.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da maƙwaftan ƙasashe da kuma sauran sassan duniya na ranar Juma’a 21 ga watan Agustan 2026.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 4:08:01 YM
Cin abinci mai gina jiki da kuma daidaitaccen tsari shi ne ginshiƙi mafi muhimmanci na lafiyar jiki. Saboda haka, irin zaɓin abincin da kike yi yana da babban tasiri ga ƙoshin lafiyarki da kuma yadda za ki tsufa cikin koshin lafiya.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 4:12:03 YM
Kifewar kwale-kwale na ci gaba da zama ɗaya daga cikin manyan abubuwan da ke jawo asarar rayuka a Najeriya, musamman a yankunan da ake amfani da koguna ke a matsayin hanyar sufuri ta yau da kullum.

__
Wannan shafi na kawo muku labaran wasanni ne daga sassan duniya, kasuwar musayar ‘yan wasa da kuma manyan sauye-sauyen da ke faruwa a fagen

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:58:59 SF
Arsenal na nazari kan Kenan Yildiz, Atletico Madrid na son kammala yarjejeniya da Nicolas Jackson yayin da Manchester City ke tattaunawa kan Allan Elias.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:06:55 SF
Manchester City na shirin hamayya da Manchester United kan Manu Kone, Aston Villa na son Tosin Adarabioyo yayin da Tottenham ke tattaunawa domin ɗauko ƴanwasan Man City guda biyu.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:58:51 SF
Al-Hilal na tattaunawa da Harry Kane da Ollie Watkins, Newcastle na nazari kan Nico Gonzalez yayin da ƙoƙarin Sunderland na mallakar Dayann Methalie ke neman rushewa.

Talata 18 Agusta, 2026 da 3:53:27 SF
Manchester City ta dagae kan Enzo Fernandez, ƙungiyoyi na neman ɗanwasan gefen Chelsea, Pedro Neto, yayin da aka yi wa ɗanwasan tsakiyar Manchester United, Bruno Fernandes tayin albashi mai tsoka.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 9:47:49 SF
Yayin da yake zantawa da tawagar gwamnan Osun a ofishinsa, Shugaba Tinubu ya ce kafin hawansa mulki kimanin jihohin ƙasar 27 ba sa iya biyan alabashin ma’aikantsu, balle kuɗin ƴanfansho.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 11:24:05 SF
Akwai ƙungiyoyin da za su iya shiga gasar cin Premeir, akwai kuma ma su neman kare matsayi.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:56:15 SF
Shirin na zuwa ne a yayin da ƴanƙasar ke ƙara nuna damuwa kan hare-haren ƴan ta’adda da satar mutane da rikice-rikicen manoma da makiyaya da kuma ayyukan masu garkuwa da mutane.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:57:27 SF
Ana yi wa masu zaɓe alƙawura da dama domin neman ƙuri’unsu, ciki har da wasu alkawuran da ake ganin zai yi wuya a iya cika su.

Jummaʼa 21 Agusta, 2026 da 3:58:26 SF
Turkiyya ta yi Allah-wadai da harin da aka kai kan sansanin soji na Abu Duhur da ke lardin Idlib a arewa maso yammacin Syria, bayan hare-haren sama da suka lalata filin jirgin da ma’ajiyar makamai.

__
Wannan shafi ne da ke kawo muku muhimman abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya na ranar Alhamis 20 ga watan Agustan 2026.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 7:06:47 YM
Masana harshen Hausa sun bayyana cewar irin wannan salo na Hausantar da kalmomi yana taƙaita rubutu sannan yana sa hira da yi sauri.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 3:29:03 YM
Ciwon na haifar da damuwa musamman a wuraren taruwar jama’a kamar makarantu, kasuwanni da ofisoshi, inda mutane ke yawan mu’amala da juna.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:46:33 YM
Shugaban Kamaru, Paul Biya ya koma ƙasarsa bayan shafe fiye da watanni biyu yana wani abin da aka bayyana a matsayin “zama na ƙashin kai” a birnin Geneva na ƙasar Switzerland.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:04:54 SF
Duk da cewa Tinubu tsohon gwamnan Jihar Legas ne, ya sha kaye a jihar a zaben 2023 a hannun Peter Obi, yayin da Atiku ya yi nasara a wasu muhimman jihohin Arewacin Najeriya.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 11:38:19 SF
A lokacin cire tallafin, Shugaba Tinubu ya ce ya ɗauki matakin ne sakamakon yadda ake zargin cewa wasu tsiraru na amfani da tallafin wajen arzurta kansu.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:05:53 SF
Ranar Litinin, 17 ga Agustan 2026, ta zama ƙarshen wa’adin kwanaki 60 da aka bai wa Iran da Amurka domin cimma wata yarjejeniya mai faɗi da za ta kawo ƙarshen yaƙin, ta kuma magance batun shirin nukiliyar Iran, tare da sake buɗe mashigar ruwa ta Hormuz.

Alhamis 20 Agusta, 2026 da 4:03:15 SF
Yaƙin neman zaɓe, lokaci ne da aka fi samun rikici da musayar wayu tsakanin mabiya jam’iyyu daban-daban a Najeriya, inda a wasu lokutan ma ake sabun tashe-tashen hankula.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 6:38:46 YM
A Najeriya da ke fama da hauhawar farashin kayayyaki, ƙarancin kuɗi da kuma tsadar yanayin gudanar da sana’a ko kuma kasuwanci, farawa da ƙaramin jari na iya zama babban ƙalubale.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 4:33:57 YM
A ranar Talatya ne manyan jam’iyyun siyasa da ƴan takararsu suka sanya hannu kan yarjejeniyar zaman lafiya (Peace Accord) a Abuja, inda suka yi alƙawarin gudanar da yaƙin neman zaɓen cikin lumana da mutunta dokokin zaɓe.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:58:05 SF
Masanin tarihin ya ce a yankin Gudu da ke jihar Sakkwato ne Shehu Usman Danfodiyo ya fara kafa tuta.

Talata 18 Agusta, 2026 da 5:33:11 YM
Kama daga sanin ainahin wurin da mace ta fi jin daɗi a taɓa mata, da yin inzali fiye da sau ɗaya, sanin ilimin yadda jin daɗin jikin mace yake ta fannin jima’i abu ne da a da ya gagari masana kimiyya.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 3:59:23 SF
Tsawon lokaci, jirgin yaƙin Amurka na F-16 ya kasance ɗaya daga cikin jiragen yaƙi mafiya gudu a duniya.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 11:13:58 SF
Wani bincike da masana kimiyya na Birtaniya suka yi ya gano cewa mutanen da ke fuskantar matsalolin kuɗi na tsawon lokaci na da yiwuwar samun kansu cikin larurar ƙwaƙwalwa da raguwar ƙarfin tunani da sarrafa bayanai yayin da suka kai matsakaitan shekaru.

Laraba 19 Agusta, 2026 da 4:02:30 SF
'’Kamar yadda dokar zaɓe ta 2026 ta tanadar, sashe na 94, sakin layi na biyu, ya buƙaci jam’iyyun siyasa su fara yaƙin neman zaɓe na shugaban ƙasa da kuma ‘yan majalisu na tarayya, kwanaki 150 kafin ranar zaɓe.’’